Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Tsohuwar Kwamishinar Lafiya Ta Bauchi Ta Rasu A Hatsarin Mota

by Muhammad
November 23, 2020
in LABARAI
1 min read
Kwamishinar
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
Daga Khalid Idris Doya
Hatsarin mota ya ci rayuwar tsohowar kwamishinar lafiya ta jihar Bauchi Dakta Zuwaira Hassan Ibrahim da sanyin safiyar yau Litinin.
Zuwaira ta zama kwamishinan lafiya a zamanin mulkin tsohon gwamnan jihar, Muhammad Abdullahi Abubakar, ta rasu ne sakamakon wani hatsarin mota da ya rutsa da ita a daidai kauyen Zaranda da ke da nisan kilomita 36 kacal da cikin garin Bauchi.
Dakta Zuwaira ta rasu ta na da shekaru 46 a duniya, ta kuma kasance gabanin rasuwarta it ace shugaban sashin Community Medicine, College of Medicine, da ke asibitin ATBUTH.
Dan uwan mamaciyar, Alhaji Adamu Garkuwa wanda jami’in watsa labarai ne na hukumar Nigeria Security and Civil Defence Corps (NDCDC) reshen jihar Bauchi ya tabbatar da mutuwar nata, ya na mai cewa za a sallaceta ne da karfe daya na Litinin din nan gami da bisneta kamar yadda addinin Musulunci ya tanadar.
Ya shaida cewar ta rasu ne a daidai kauyen Zaranda a hanyarta na dawowa daga Jos ta jihar Filato, ya nuna kaduwarsu a bisa rashin ‘yar uwan tasu, ya na mai nunata a matsayin hazika, jarumar da take kokari a bangaren aikinta tare da hidimta wa al’umma.
Ya yi fatan Allah ya jikanta ya gafarta mata kura-kuranta.
SendShareTweetShare
Previous Post

Kisan Matashi A Kebbi: Mahaifi Ya Bukaci Kwastom Ta Biya Diyyar Dansa 

Next Post

Kotu Ta Tsare Sanata Ndume Bisa Gaza Gabatar Da Maina

RelatedPosts

Buba Marwa Ya Zama Sabon Shugaban Hukumar NDLEA

Buba Marwa Ya Zama Sabon Shugaban Hukumar NDLEA

by Muhammad
10 hours ago
0

Daga Abba Ibrahim Gwale, Shugaban kasa Muhammad Buhari ya amince...

Kananan Hukumomin Jihar Kano

Yau Za A Yi Karon Batta A Zaben Kananan Hukumomin Jihar Kano

by Sulaiman Ibrahim
19 hours ago
0

 Jam’iyyu 11 ne za su fafata PDP Kwankwasiyya ta ce,...

Sojoji

Tsofaffin Sojoji Sun Nemi Karin Kudin Fansho

by Sulaiman Ibrahim
19 hours ago
0

Kungiyar tsofaffin sojoji ta kasa reshen jihar Anambra ta bukaci...

Next Post
Masu Garkuwa

Kotu Ta Tsare Sanata Ndume Bisa Gaza Gabatar Da Maina

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version