Tsoron Tashin Bom: 'Yan Sanda Sun Hana Motoci Shiga Duk Wani Filin Sallar Idi Da Ke Abuja
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tsoron Tashin Bom: ‘Yan Sanda Sun Hana Motoci Shiga Duk Wani Filin Sallar Idi Da Ke Abuja

byMuhammad
3 years ago
Tsoron

Biyo bayan harin da aka kai a gidan gyaran hali na Kuje da ke Abuja da kuma bayanan sirri kan harin da aka shirya kai wa a harabar filin sallar idi a ranar Asabar din 2022, rundunar ‘yan sandan babban birnin tarayya Abuja ta haramtawa motoci shiga duk wani filin sallar idi da ke Abuja.

Kwamishinan ‘yan sandan babban birnin tarayya, CP Babaji Sunday, ne ya bayyana hakan a cikin sakonsa na Sallah ga mazauna babban birnin tarayya Abuja.

  • Hukumar Gidan Gyara-hali Ta Nijeriya Ta Tabbatar Da Harin Gidan Yarin Kuje, Abuja
  • Wani Abun Fashe Wa Da Ake Zaton Bom Ne Ya Tashi A Gidan Yarin Kuje Da Ke Abuja

Kwamishinan ya kuma kara da cewa, a kokarin cimma matsaya guda na tabbatar da tsaro, rundunar za ta kara tsaurara matakan tsaro da ayyukanta na bincike.

Jami’an ‘yan sanda da ke sa ido kan wuraren ibada, wuraren shakatawa da wuraren zaman Jama’a da kuma mayar da martani cikin gaggawa. ga duk wani kira na damuwa daga ko’ina cikin Abuja.

Wani bangare na sanarwar mai dauke da sa hannun mai magana da yawun rundunar, DSP Josephine Adeh, ta ce, “Musulmin da za su so gudanar da Sallar Idi a filin Sallar Idi na kasa da ke kan titin filin jirgin, su lura cewa akwai isasshen fili da aka ware, ana kira da Jama’a da su guji yin Sallah a kan titin mota domin tabbatar da tsari da tafiyar da zirga-zirga yadda ya kamata, haka nan kuma za a ringa faka ababen hawa a gadar Dantata daga karfe 7:00 -10:00 na safe.

“A cikin haka motocin banza ba za a bari su yi fakin a gaban filin sallah ba a kan titin mota.

“A duk sauran wuraren da ake yin addu’o’in da ke cikin babban birnin tarayya Abuja, babu wata mota da za a ba da izinin yin fakin tazarar mita 200 a kusa da filin sallah. Don haka ana shawartar masu ibada da mazauna wurin da su ba jami’an ‘yan sanda da aka tura hadin kai don aiwatar da su.”

CP ya kara da cewa, an yi amfani da dabara da kuma kadarori na rundunar ta hanyar dabara a cikin lunguna da sako na yankin domin dakile duk wani laifi ko barazana ga rayukan mazauna yankin.

Hakazalika ya nanata kudurin rundunar na yin aiki kafada da kafada da sauran hukumomin tsaro da kuma ‘yan kasa wajen inganta tsaron jama’a, zaman lafiya da tsaro a babban birnin tarayya Abuja.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tinubu
Manyan Labarai

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi
Manyan Labarai

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung
Manyan Labarai

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
Next Post
Lokutan Sallar Idi A Wasu Masallatan Idi Da ke Cikin Birnin Kano

Lokutan Sallar Idi A Wasu Masallatan Idi Da ke Cikin Birnin Kano

LABARAI MASU NASABA

Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025
ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version