Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

“Tun Ina ‘Yar Shekara Bakwai Mahaifina Ke Mun Fyade”

by Muhammad
April 7, 2021
in LABARAI
1 min read
Fyade
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Khalid Idris Doya,

Jami’an tsaron ‘yan sandan shalkwatar Ogun sun samu nasarar cafke wani mutum mai shekaru 49 a duniya, Mista Obong Williams Akpan, biyo bayan da wata diyar cikinsa ta kai rahoton cewa kullum sai ya yi mata fyade tsawon shekaru biyar.

‘Yar mai shekara 12 a duniya ta shaida wa ‘yan sanda cewa mahaifin nata ya fara kwana da ita ne tun tana ‘yar shekara bakwai a duniya ba tare da sonta ba wanda ma hana hawa kanta ne bisa tursasawa da tilasta mata.

‘Yan sanda sun ce, Mista Obong Williams Akpan ya yi ikirarin cewa matarsa ta jima da tsufa kayan alatun jikinta ba su burgeshi ko gamsar masa da sha’awarsa wanda hakan ne ya kaisa ga neman mafitar kwanciya da ‘yarsa karama domin biyan bukatarsa ta sha’awa.

Jami’an sun kama shi ne a ranar 2 ga watan Maris lokacin da yarinyar ta kai kara ga caji ofis din ‘yan sanda na Itele Ota.

Karamar yarinyar ta shaida wa ‘yan sanda cewar mahaifinya ta shafe shekaru biyar na saduwa da iya ba tare da shirin dainawa ko tausaya mata ba, don haka ne kawai ta yanke shawarar kai kararsa ga ‘yan sanda domin ceto daga wannan halin da mahaifinta ya jefata ciki.

Kwamishinan ‘yan sandan jihar Edward Ajogun, ya umarci a maida kes din zuwa sashin kula da harkokin dafa wa iyali na shalkwatar da ke Ota domin zurfafa bincike da shirin gurfanar da wanda ake zargin a gaban kotu domin fuskantar shari’a daidai da laifinsa.

Sannan, ya umarci a dauki yarinyar da tsautsayin ya rutsa da ita zuwa babban asibiti domin binciken matakin lafiyarta da mata magani domin ceto rayuwarta daga matsalolin da ka iya fuskantarta.

SendShareTweetShare
Previous Post

Martani: Babu Ragowar Jirginmu Da Ya Bace A Bama – NAF

Next Post

Ta’addanci Zai Zama Tarihi Cikin Kankanen Lokaci A Nijeriya – Shugaban NAF

RelatedPosts

Malamai

Kungiyar Malamai Ta Tallafa Wa ‘Yan Hijira Sun Shirya Taron Bita Na Ramadan

by Muhammad
1 hour ago
0

Daga Mustapha Ibrahim, Kungiyar Hada Kan zauran Malamai da kungiyar...

Zakzaky

Ramadan: El-Zakzaky Ya Raba Tallafin Abinci Ga Mabukata

by Muhammad
1 hour ago
0

Daga Mahdi M. Muhammad, Shugaban harkar musulunci a Nijeriya (IMN)...

Musulmi

Wajibi Ne Musulmi Su Ajiye Bambancin Akida Dan Hadin Kai Da Samun Zaman Lafiya – Shareef Ishak  

by Muhammad
1 hour ago
0

Daga Muhammad Awwal Umar, An bayyana cewar wajibi ne musulmi...

Next Post
Ta'addanci

Ta’addanci Zai Zama Tarihi Cikin Kankanen Lokaci A Nijeriya – Shugaban NAF

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version