Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home WASANNI

UEFA Ta Fara Binciken Hatsaniyar Da Ta Faru A Filin Wasan Arsenal

by Tayo Adelaja
September 16, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar kula da kwallon Kafa ta nahiyar turai, EUFA ta fara binciken hatsaniyar da aka samu a kofar shiga filin wasa na Emirate a wasan da Arsenal ta fafata da FC Koln a gasar cin kofin Europa da aka fafata a ranar Alhamis.

An dai yi zargin cewa magoya bayan kungiyar kwallon kafa ta FC Koln ne suka tayar da tarzoma sakamakon hana su shiga filin wasan.

Kungiyar Arsenal dai ta warewa magoya bayan FC Koln tikitin shiga wasan guda dubu uku, amma wadanda suka halarta a bakin shiga filin wasan sun kai mutum dubu goma sha biyar, wanda hakan ya haifar da tarzoma sakamakon yunkurin da magoya bayan da suka yi na cewa dole sai sun shiga filin wasan.

Itama kungiyar kwallon kafa ta Arsenal ta ce ta fara binciken abinda ya faru, kuma za ta dauki mataki akan duk wanda aka kama, inda ta ce tana aiki tare da jami’an hukumar UEFA da na kungiyar FC koln don ganin an dauki mataki.

Rahotanni dai sun ce an kama mutane biyar wadanda ake zargin suna da hannu wajen tayar da hargitsin.

SendShareTweetShare
Previous Post

Alewa Irin Ta Da: Tarihin PELE

Next Post

An Yi Wa Mai Tsaron Ragar Burnley Tiyata

RelatedPosts

Duk Da Matsin Tattalin Arziki, Barcelona Ta Fi Real Madrid Kudi A Duniya

Duk Da Matsin Tattalin Arziki, Barcelona Ta Fi Real Madrid Kudi A Duniya

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Duk da irin matsalar tattalin arzikin...

Juventus Za Ta Musanya ‘Yan Wasa Hudu Da Mois Kean Na Everton

Juventus Za Ta Musanya ‘Yan Wasa Hudu Da Mois Kean Na Everton

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Rahotanni daga birnin Turin na kasar...

Canja ’Yan Wasa

Sai A Karshen Kakar Wasa Za A San Matsayar Manyan Kungiyoyi A Firimiyar Ingila

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Tsohon dan wasan baya na kungiyar...

Next Post

An Yi Wa Mai Tsaron Ragar Burnley Tiyata

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version