Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home KASASHEN WAJE

Uganda Na Son Yi Wa Dokar Tsayawa Takara Garambawul

by Tayo Adelaja
September 14, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Jam’iyya mai mulki a Uganda na yunkurin gabatar da wata doka a zauren majalisar kasar wadda za ta soke adadin shekarun da aka kayyade wa mutun kafin cancantar tsayawa takarar shugaban kasa.

Kundin tsarin mulkin Uganda ya haramta wa mutumin da ya zarce shekaru 75 tsayawa takarar shugabancin kasa, yayin da jam’iyyar shugaba Yoweri Musebeni mai shekaru 73 da haihuwa ke bukatar yi wa dokar kwaskwarima.

Ana ganin cewa, jam’iyyar ta dauki wannan matakinne don bai wa shugaba Musebeni damar neman wani sabon wa’adi nan gaba.

Simeo Nsubuga, dan majalisa daga Jam’iyyar National Resistence Mobement ta Musebeni ya ce tuni suka amince da shirin a taron jam’iyyarsu.

SendShareTweetShare
Previous Post

Suu Kyi Ta Soke Halartar Taron MDD Saboda Rikicin Rohingya

Next Post

Shugaba Zuma Ya Sake Fuskantar Matsalar Siyasa

RelatedPosts

Mijin Sarauniya Elizabeth Ta Ingila Ya Mutu

Mijin Sarauniya Elizabeth Ta Ingila Ya Mutu

by Muhammad
2 days ago
0

Rahotanni daga Fadar Buckingham ta kasar Ingila sun tabbatar da...

Nijer

Matan Nijer Sun Dage Kan ‘Yancinsu Bayan Kotu Ta Sako Wasu Shugabanninsu

by Muhammad
3 weeks ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Hukumomi a jamhuriyar Nijer sun sako...

Magufuli

Muhimman Abubuwa Goma Game Da Tsohon Shugaban Tanzaniya John Magufuli

by Muhammad
3 weeks ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Al'ummar kasar Tanzania suna zaman makokin...

Next Post

Shugaba Zuma Ya Sake Fuskantar Matsalar Siyasa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version