Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Uhuru Kenyatta Ya Lashe Zaɓen Kenya

by Tayo Adelaja
October 31, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Shugaban Hukumar Zaben Kenya, Wafula Chebukati ya bayyana shugaba Uhuru Kenyatta a matsayin wanda ya lashe zaben kasar da kuri’u sama da kashi 98 bayan janyewar ‘yan adawa.

Bayanai sun ce kashi kusan 39 na masu kada kuri’u suka shiga zaben, kuma Kenyatta ya samu kuri’u miliyan 7 da 483,895.

Zaben Kenya ya jefa kasar cikin rikicin tsawon watanni biyu bayan kotun koli ta soke zaben da ya bai wa Kenyatta nasaran farko a ranar 8 ga Watan Agusta.

Chebukati da ya bayanan shaku kan sahihanci maimacin zaben ya tabbatar da ingancin sakamakon na wannan lokaci.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ba Zamu Fasa Ƙera Manyan Makamai Masu Linzami Ba – Rouhani

Next Post

Kotu Ta Damƙa ‘Ya’yan Hama Amadou A Hannun Gidan Marayu

RelatedPosts

Ebola

WHO Ta Aike Da Tawaga Ta Musamman Guinea Da Kwango Don Yaki Da Ebola

by Muhammad
2 weeks ago
0

Hukumar lafiya ta Duniya WHO ta sanar da daukar tsauraran...

Somaliya

Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci A Gaggauta Gudanar Da Zabe A Somaliya

by Muhammad
2 weeks ago
0

Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci bangarorin siyasar kasar Somalia da...

Alkalai

Alkalai Nijer Sun Gargadi ‘Yan Siyasa Su Daina Anfani Da Kalaman Kabilanci

by Muhammad
2 weeks ago
0

Alkali mai kare muradun hukuma (Procureur de la Republikue) ya...

Next Post

Kotu Ta Damƙa ‘Ya’yan Hama Amadou A Hannun Gidan Marayu

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version