Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home MANYAN LABARAI

Umarnin Osinbajo: Shugabannin Sojoji Sun Koma Maiduguri

by Tayo Adelaja
August 1, 2017
in MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A yau Talata ne hafsoshin sojojin Nijeriya suka isa birnin Maiduguri, sakamakon umarnin da mukaddashin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo ya ba su a makon da ya gabata.

Kakakin rundunar sojin kasa Birgediya Janar Usman Kuka-Sheka wanda yana daga cikin tawagar da suka isa Maiduguri ya tabbatarwa manema labarai hakan.

samndaads

Babban hafsan hafsoshin kasar Janar Abayomi Gabriel Olonisakin ne ya jagoranci sauran hafsoshin sojin da suka hada da babban hafsan rundunar sojin kasa Laftanal Janar Tukur Buratai da hafsan rundunar sojin sama Air Marshal Sadique Abubakar.

Cikakken rahoton na nan tafe.

SendShareTweetShare
Previous Post

BARAZANAR MAHARA: Ba Za Mu Janye Daga Neman Mai A Borno Ba

Next Post

An Kama Masu Garkuwa Da Mutane 32 A Hanyar Abuja Zuwa Kaduna

RelatedPosts

Kawuna

Kawuna Ya Turo Ni Kano Don Yin Garkuwa Da Mutane, In Ji Maryam  

by Muhammad
1 day ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Maryam Muhammad, wadda ta shahara wajen...

Beli

Ka Sake Ba Ni Beli – Maina Ga Alkali

by Muhammad
2 days ago
0

Ya Ce, Da Gaske Ba Shi Da Lafiya Daga Khalid...

Bude Makarantu

Korona: Ba Ja Baya Ga Bude Makarantu – Gwamnatin Bauchi

by Muhammad
1 week ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Ma’aikatar Ilimi ta Jihar Bauchi ta...

Next Post

An Kama Masu Garkuwa Da Mutane 32 A Hanyar Abuja Zuwa Kaduna

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version