Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home MANYAN LABARAI

Umarnin Osinbajo: Shugabannin Sojoji Sun Koma Maiduguri

by Tayo Adelaja
August 1, 2017
in MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A yau Talata ne hafsoshin sojojin Nijeriya suka isa birnin Maiduguri, sakamakon umarnin da mukaddashin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo ya ba su a makon da ya gabata.

Kakakin rundunar sojin kasa Birgediya Janar Usman Kuka-Sheka wanda yana daga cikin tawagar da suka isa Maiduguri ya tabbatarwa manema labarai hakan.

Babban hafsan hafsoshin kasar Janar Abayomi Gabriel Olonisakin ne ya jagoranci sauran hafsoshin sojin da suka hada da babban hafsan rundunar sojin kasa Laftanal Janar Tukur Buratai da hafsan rundunar sojin sama Air Marshal Sadique Abubakar.

Cikakken rahoton na nan tafe.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

BARAZANAR MAHARA: Ba Za Mu Janye Daga Neman Mai A Borno Ba

Next Post

An Kama Masu Garkuwa Da Mutane 32 A Hanyar Abuja Zuwa Kaduna

RelatedPosts

Sufeton

Jan Aikin Da Ke Gaban Sabon Babban Sufeton ‘Yan Sanda

by Muhammad
1 week ago
0

Waiwaye Game Da Manyan Sufetocin Da Aka Taba Nadawa A...

Malaman

Yajin Aiki: Malaman Jami’o’i Sun Ratse, Na Kwalejojin Fasaha Sun Tsunduma  

by Muhammad
1 week ago
0

Malaman jami’o’i a karkashin kungiyarsu ta ASUU sun ratse daga...

Gada

Gina Gadojin Sama: Ko Gasa Gwamnonin Jihohin Arewa Ke Yi?  

by Muhammad
1 week ago
0

Ra’ayoyin Kanawa Game Da Gadar Buhari Me Ya Sa Tambuwal...

Next Post

An Kama Masu Garkuwa Da Mutane 32 A Hanyar Abuja Zuwa Kaduna

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version