Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Uwar Jam’iyyar PDP Ta Ziyarci IBB: Ya Gargaɗi ‘yan Siyasa Kan Zaman Lafiya

by Tayo Adelaja
October 17, 2017
in LABARAI, MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga  Mustapha Hamid

Tsohon Shugaban ƙasa Janar Ibrahim Badamasi Babangida, jiya a gidansa da ke kan tsauni a garin Minna ya gargaɗi ‘yan siyasa da su kiyayi yin amfani da siyasa wurin raba kawunan al’ummar ƙasar nan

IBB ya faɗi haka ne a yayin da ya amshi baƙuncin wasu jiga-jigan jam’iyyar PDP. Inda ya buƙaci da su kasance masu mayar da hankali wurin yin siyasa mai tsafta, ba wacce za ta raba kawunan al’umma ba.

Jaridar LEADERSHIP A Yau ta bankaɗo cewa, wannan ziyara ce da neman iri, wanda wasu ƙusoshin jam’iyyar suka ziyarci IBB domin neman tallafinsa ga takarar Farfesa Tunde Adeniran, wanda ke muradin kujerar shugabancin jam’iyyar PDP ta ƙasa.

Cikin ‘yan tawagar da suka kai wannan ziyarar sun haɗa da Farfesa Jerry Gana, Tsohon gwamnan Jihar Kano Malam Ibrahim Shekarau, Sanata Mantu, Tsohon Ministan Mata, Hajiya Zainab Maina, Hajiya Inna Ciroma da Alhaji Shehu Gabam.

SendShareTweetShare
Previous Post

BANGON FARKO

Next Post

Gargaɗin Ngozi Ga Hukumar IMF: Ku Bi Sannu Da ’Yan Wankiya A Nijeriya

RelatedPosts

‘Yan Gudun Hijira Na Fuskantar Matsalar Abinci A Sansanin Jalingo

‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 60, Tare Da Kone Kauye A Zamfara

by Muhammad
39 mins ago
0

Al'ummar garin Ruwan Tofa a karamar hukumar Maru ta jihar...

Rigakafin Korona

Rigakafin Korona: Yau Gwamnoni Za Su Yi Kus-kus

by Sulaiman Ibrahim
9 hours ago
0

Daga Nasir S. Gwangwazo, Abuja   A yau Alhamis, 4...

Borno

Akwai Bukatar Nijeriya Ta Nemo Sojojin Haya Don Yakar ‘Yan Ta’adda – Zulum

by Sulaiman Ibrahim
9 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Bauchi   An bai wa Gwamnatin...

Next Post

Gargaɗin Ngozi Ga Hukumar IMF: Ku Bi Sannu Da ’Yan Wankiya A Nijeriya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version