Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home JAKAR MAGORI

Uwar ’Ya’ya Uku Ta Daba Wa Mijinta Wuka Har Ya Mutu

by Muhammad
March 24, 2021
in JAKAR MAGORI
1 min read
Caca
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Rabiu Ali Indabawa

 

An cafke wata mata mai ‘ya’ya uku da aka mai suna Justina Eje bisa zargin dabawa mijinta wuka har lahira a yankin Ikorodu da ke Jihar Legas.

Matar mai shekaru 28 da haihuwa ta dabawa mijinta marigayi Edwin Anduaka wuka a lokacin da suke rikicin cikin gida.

Wacce ake zargin, da kwamishinan ‘yan sanda na Jihar Legas, Hakeem Odumosu, ya gabatar da ita a gaban manema labarai a hedikwatar rundunar da ke Ikeja, ta ce ta rabu da mijinta na wani dan lokaci.

Da take bayar da labarin yadda wannan mummunan lamari ya faru, Ta ce; “Mijina da ya rasu ya zo gidana a Ikorodu a waccan rana mai wahala. Yayin da yake cikin gidana, ya so ya karbar min sarka da wani kyalle. Daga baya muka fara rigima, na yi kokarin kwantar masa da hankali amma ya ki.

“Har Ya tafi amma daga baya ya dawo ya same ni a wurin kasuwancina, washe gari.

Ya ce yana son tattara kayan ‘ya’yan amma na fada masa za su tafi makaranta. Na roke shi.

“Duk wannan lokacin ina rike da wuka sai ya fara dukana. Abun takaici, wukar da take hannuna da ita da ita na huda cikinsa sai ya fadi kasa. An garzaya da shi asibiti inda aka tabbatar da mutuwarsa.”

SendShareTweetShare
Previous Post

Boko Haram Sun Sake Yi Wa Leah  Sharibu Ciki  Har Ta Haihu

Next Post

Makarantar ‘Maritime Academy’ Ta Nisata Kanta Da Dalibi Dan Kungiyar Asiri

RelatedPosts

Wiwi

NDLEA Ta Cafke Masu Fataucin Mutane Da Kwayoyi Na Naira Miliyan 564 A Abuja

by Muhammad
1 week ago
0

Babafemi ya ce wanda ake zargin mai shekaru 40 da...

kama

Yadda Danuwana Ya Tilasta Min Aikata Miyagun Laifuka –Wanda Ake Zargi

by Muhammad
1 week ago
0

A ranar Litinin Rundunar yan sandan karkashin jagorancin DCP Abbaa...

An Haifi Wani Yaro Da Azzakari Uku A Irak

An Haifi Wani Yaro Da Azzakari Uku A Irak

by Muhammad
1 week ago
0

Likitoci a Iraki sun bayar da rahoton haihuwar wani jariri...

Next Post
Asiri

Makarantar ‘Maritime Academy’ Ta Nisata Kanta Da Dalibi Dan Kungiyar Asiri

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version