CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

Uwargidan Shugaban Sin Ta Tura Wasika Zuwa Makarantar Burg Gymnasium Ta Jamus

by CRI Hausa
February 11, 2021
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Uwargidan Shugaban Sin Ta Tura Wasika Zuwa Makarantar Burg Gymnasium Ta Jamus
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Uwargidan shugaban kasar Sin Peng Liyuan, ta aike da wata wasika ga malamai da daliban makarantar sakandare ta Burg Gymnasium ta kasar Jamus a ranar Talata, tana mai karfafa musu gwiwar ba da gudunmuwar karfafa abota tsakanin al’ummomin Sin da Jamus.

Peng Liyuan, wadda ta ce ta kalli bidiyon da wasu daliban makarantar hudu suka rera wata wakar Sinanci ta After the Pandemic, wato bayan annobar, ta ce sun bayyana kyakkyawar fata na marawa jama’ar dukkan kasashe baya wajen shawo kan cutar cikin gajeren lokaci.
Ta kuma tuna cewa, shekara guda ke nan da daliban suka marawa Sin baya a yakin da ta yi da annobar ta hanyar rera waka mai taken “Let the World Filled with Love”, wanda ya bayyana abotarsu ga Sinawa.
Ta kara da cewa, annobar na ci gaba da addabar duniya, don haka ta damu da lafiyar daliban, tana mai fatan su da iyalansu, za su dauki ingantattun matakan kandagarkin cutar.
Uwargidan ta shugaban kasar Sin, ta yi ammana cewa, an kusa samun nasara. Kuma za a dakile cutar muddun jama’ar dukkan kasashe suka hada hannu wajen yakarta. (Mai fassarawa: Fa’iza Mustapha daga CRI Hausa)

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Sin Tana Kara Cimma Manyan Nasarori A Fannin Binciken Sararin Samaniya

Next Post

Tattaunawa Ta Wayar Tarho Tsakanin Shugabanin Sin Da Amurka Ta Nuna Yunkurin Kyautata Alaka Tsakanin Kasashen Biyu

RelatedPosts

A Shirye Sin Take Ta Karfafa Musayar Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Amurka

A Shirye Sin Take Ta Karfafa Musayar Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Amurka

by CRI Hausa
35 mins ago
0

Daga CRI Hausa Ministan cinikayya na kasar Sin, Wang Wentao...

Bukatar Ma je Hajji Sallah

Bukatar Ma je Hajji Sallah

by CRI Hausa
39 mins ago
0

Daga CRI Hausa Da alamun har yanzu wasu kasashen yamma,...

Sin Tana Adawa Da Yadda Birtaniya Ta Yi Amfani Da Dandalin UNHRC Domin Shafa Mata Bakin Fenti

Sin Tana Adawa Da Yadda Birtaniya Ta Yi Amfani Da Dandalin UNHRC Domin Shafa Mata Bakin Fenti

by CRI Hausa
54 mins ago
0

Daga CRI Hausa Yau Laraba yayin taron ganawa da manema...

Next Post
Tattaunawa Ta Wayar Tarho Tsakanin Shugabanin Sin Da Amurka Ta Nuna Yunkurin Kyautata Alaka Tsakanin Kasashen Biyu

Tattaunawa Ta Wayar Tarho Tsakanin Shugabanin Sin Da Amurka Ta Nuna Yunkurin Kyautata Alaka Tsakanin Kasashen Biyu

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version