Wakilan Sin Sun Yi Kira Da A Inganta Kwarewar Afirka A Fannin Dakile Ta’addanci
  • English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wakilan Sin Sun Yi Kira Da A Inganta Kwarewar Afirka A Fannin Dakile Ta’addanci

byCMG Hausa
2 years ago
Sin

Mataimakin zaunannen wakilin kasar Sin dake Majalisar Dinkin Duniya, Dai Bing, ya yi jawabi a wajen bikin kaddamar da “kiran MDD ga Afirka a fannin dakile ayyukan ta’addanci cikin hadin-gwiwa” a jiya Alhamis, inda ya yi kira da a inganta kwarewar nahiyar, a fannin dakile ta’addanci, gami da kawar da tushen faruwar hakan.

Dai ya ce, shawarar tabbatar da tsaron duk duniya da kasar Sin ta gabatar, ta maida marawa kasashen Afirka baya, wajen kawar da ta’addanci a matsayin wani muhimmin bangare, da taimakawa MDD wajen kara taka rawa a fannin yakar ayyukan ta’addanci a duniya. A ‘yan shekarun nan, kasar Sin tana kara samar da goyon-baya ga hukumomin dakile ta’addanci, ta asusun shimfida zaman lafiya da samar da ci gaba na Sin da MDD, ciki har da ofishin yakar ta’addanci na MDD.

  • Ko Dangantakar Sin Da Amurka Za Ta Sauya Bayan Ziyarar Antony Blinken A Sin?

Ya ce kasar Sin tana kuma nuna kwazo wajen halartar “kiran hadin-gwiwa”, da zurfafa hadin-gwiwa da hukumomin MDD, karkashin tsarin dandalin tattauna hadin-kan Sin da Afirka wato FOCAC, gami da asusun shimfida zaman lafiya da samar da ci gaba na Sin da MDD, a wani kokari na kara samar da goyon-baya ga ayyukan dakile ta’addanci a Afirka.

A ranar Alhamis kuma, zaunannen wakilin kasar Sin dake MDD, Zhang Jun, ya gabatar da nasa jawabin, yayin muhawarar babban taron duba tsare-tsaren yaki da ta’addanci na duniya karo na 8, inda ya jaddada cewa, bai dace a dauki ma’auni biyu wajen yakar ta’addanci ba.

Zhang ya ce, har yanzu ta’addanci babban kalubale ne dake haifar da barazana ga zaman lafiya da kwanciyar hankali a duniya. Don haka ya dace a inganta hadin-gwiwar kasa da kasa a wannan fanni ba tare da bata lokaci ba. Zhang ya kara da cewa, kasar Sin tana goyon-bayan MDD wajen taka rawar bada jagoranci, ta yadda za’a kara samun zaman lafiya, kana al’ummun kasa da kasa za su iya kara more rayuwar su cikin kwanciyar hankali. (Murtala Zhang)

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko
Daga Birnin Sin

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan
Daga Birnin Sin

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana
Daga Birnin Sin

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Next Post
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’addar ISWAP 6 A Borno

Sojoji Sun Kashe 'Yan Ta'addar ISWAP 6 A Borno

LABARAI MASU NASABA

HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

October 9, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

October 9, 2025
Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version