Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Wakilin LEADERSHIP A Yau Ya Zama Ma’ajin Kungiyar Wakilan Kafofin Watsa Labarai A Bauchi

by Muhammad
January 10, 2021
in RAHOTANNI
1 min read
Ma'ajin
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Khalid Idris Doya,

Wakilin jarida Leadership A Yau, Sashin Hausa na rukunin jaridun Leadership, Malam Khalid Idris Doya a ranar Jumu’a ya dale kujerar Ma’ajin kudade na kungiyar wakilan kafofin watsa labarai na kasa (Correspondents’ Chapel) ta kungiyar ‘yan jarida ta kasa (NUJ).

samndaads

Malam Doya an rantsar da shi bisa wannan kujera tare da sabon sakataren kungiyar wakilan kafofin watsa labaran na reshen na Bauchi, Mr. Samuel Luka, bayan da suka tabbata ‘yan-takara marasa abokan hamayya a zaben cike gurbi na kungiyar da aka gabatar a watan Satumba na shekarar da ta gabata a Bauchi.

A wancan zabe dai da aka gudanar na watan Satumba da ya gabata, an zabi wakilin jaridar People’s Daily, Alhaji Ahmed Mohammed a matsayin shugaba, yayin da Auwal Hassan na gidan talebijin na Biewer TB da kuma Mr. Abdulra’uf Oyewole a matsayin mataimakin shugaba da sakataren kudi bida-bi.

Shugaban, wanda ya samu wakilcin sakataren kudi na kungiyar, Alhaji Najib Sani, ya kuma shawarci kungiyar ta wakilan kafofin watsa labarai da su cike gurbin mai binciken kashe kudade na kungiyar, wato Odita nan bada.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gidauniyar Katar Za Ta Tona Rijiyoyin Burtsatse Mai Aiki Da Hasken Rana A Jihar Gombe

Next Post

Akwai Bukatar Wayar Da Kan Jama’a Matakan Kariya Ga Barkewar Gobara -Gwamna Bagudu

RelatedPosts

Gina Hanyar Ruwa: Babu Kudin Kowa A Cikin Wannan Babban Aiki, Inji Mai Turaka

Gina Hanyar Ruwa: Babu Kudin Kowa A Cikin Wannan Babban Aiki, Inji Mai Turaka

by Daurawa Daurawa
6 hours ago
0

Mai taimakawa gwamna Masari akan wayar da kan jama’a akan...

’Yan Sandan Kano Sun Cafke Mace Mai Garkuwa Da Mutane

’Yan Sandan Kano Sun Cafke Mace Mai Garkuwa Da Mutane

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Rundunar ‘yan sandan Jihar Kano ta shaida cewar wata mace...

Ta’aziyar Rasuwar Sam Nda Isaiah

Sam Nda-Isaiah Ya Rasu Lokacin Da Ake Tsananin Bukatar Gudunmawarsa – Jami’ar Jos

by Sulaiman Ibrahim
4 days ago
0

Shugabannin jami’ar Jos sun bayyana rashin jin dadinsu dangane da...

Next Post
Gobara

Akwai Bukatar Wayar Da Kan Jama'a Matakan Kariya Ga Barkewar Gobara -Gwamna Bagudu

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version