Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Wakilin Sin: Kasar Sin Za Ta Kiyaye Matsayinta Na Sahihiyar Aminiyar Sauran Kasashe Masu Tasowa

by
4 months ago
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Wakilin Sin: Kasar Sin Za Ta Kiyaye Matsayinta Na Sahihiyar Aminiyar Sauran Kasashe Masu Tasowa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga CRI Hausa,

Wakilin kasar Sin a MDD Zhang Jun, ya bayyana a ranar Juma’a yayin wani biki na kungiyar G77 cewa, a cikin sabuwar shekarar 2022 da muke ciki, kasar Sin za ta karfafa hadin gwiwarta da mambobin G77, da kokarin kiyaye matsayinta na wata sahihiyar aminiyar sauran kasashe masu tasowa.

A cewar Mista Zhang, duniyarmu na ci gaba da fuskantar wasu matsaloli, musamman ma a fannonin dakile cutar COVID-19, da farfado da tattalin arziki a kasashe daban daban, abun da ya sa ake gamuwa da wahala a kokarin aiwatar da ajandar 2030 ta raya kasashen masu tasowa. Wannan yanayi ya sa hadin gwiwar G77 da kasar Sin na da matukar muhimmanci.

Labarai Masu Nasaba

Wang Wenbin: Fatanmu Shi Ne Amurka Ta Aiwatar Da Abubuwan Da Ta Alkawarta

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Kara Hada Hannu Wajen Daidaita Kasuwar Abinci Ta

Jami’in ya jaddada bukatar karfafa hadin kai ta fuskar dakile annobar COVID-19, da kokarin raya tattalin arizki. A cewarsa, dole ne a martaba moriyar jama’a, don ta zama a gaban kome, da raba fasahohi na dakile cuta tare da kasashe masu tasowa daban daban, da aiwatar da hadin kai a fannonin samar da alluran rigakafi, da sauran magunguna. Ban da wannan kuma, sai a kara lura da bukatu na kasashe masu tasowa, a bangarorin rage talauci, da tara kudi don gina kasa, da tsaron abinci, da na makamashi, da dai sauransu. (Bello Wang)

 

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Jami’an Afirka Sun Nuna Goyon Baya Kan Gasar Olympics Ta Lokacin Hunturu Ta Beijing

Next Post

Shugaban Kasar Sin Zai Ba Da Amsa Ga Tambayoyin Da Mutanen Duniya Za Su Yi Game Da Kasarsa

Labarai Masu Nasaba

Wang Wenbin: Fatanmu Shi Ne Amurka Ta Aiwatar Da Abubuwan Da Ta Alkawarta

Wang Wenbin: Fatanmu Shi Ne Amurka Ta Aiwatar Da Abubuwan Da Ta Alkawarta

by CMG Hausa
11 hours ago
0

...

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Kara Hada Hannu Wajen Daidaita Kasuwar Abinci Ta Duniya

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Kara Hada Hannu Wajen Daidaita Kasuwar Abinci Ta

by CMG Hausa
11 hours ago
0

...

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Kara Hada Hannu Wajen Daidaita Kasuwar Abinci Ta Duniya

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Kara Hada Hannu Wajen Daidaita Kasuwar Abinci Ta Duniya

by CMG Hausa
12 hours ago
0

...

MOC: Dalilan Da Ke Jawo Jarin Waje A Kasar Sin Ba Su Canja Ba

MOC: Dalilan Da Ke Jawo Jarin Waje A Kasar Sin Ba Su Canja Ba

by CMG Hausa
14 hours ago
0

...

Next Post
Shugaban Kasar Sin Zai Ba Da Amsa Ga Tambayoyin Da Mutanen Duniya Za Su Yi Game Da Kasarsa

Shugaban Kasar Sin Zai Ba Da Amsa Ga Tambayoyin Da Mutanen Duniya Za Su Yi Game Da Kasarsa

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: