Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home DAGA BIRNIN SIN

Wang Yi: Lokacin Yin Amfani Da Karya Don Tsoma Baki Kan Harkokin Cikin Gida Na Kasar Sin Ya Wuce

by Sulaiman Ibrahim
March 23, 2021
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Wang Yi: Lokacin Yin Amfani Da Karya Don Tsoma Baki Kan Harkokin Cikin Gida Na Kasar Sin Ya Wuce
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga CRI Hausa

A yau ne, memban majalisar gudanarwar kasar Sin kuma ministan harkokin wajen kasar Wang Yi ya yi shawarwari tare da takwaran aikinsa na kasar Rasha Sergei Lavrov, inda ya bayyana cewa, a kwanakin baya, wasu kasashen yammacin duniya sun zargi kasar Sin ba tare da wata hujja ba, amma ya kamata su sani cewa, lokacin yin amfani da wani lamari maras tushe ko karya don tsoma baki a harkokin cikin gida na kasar Sin ya wuce.
Wang Yi ya yi nuni da cewa, a yayin taron majalisar kare hakkin dan Adam ta MDD da ke gudana a halin yanzu, kasashe fiye da 80 sun yi jawabin nuna goyon baya ga kasar Sin kan batun jihar Xinjiang, wannan ya shaida cewa, wasu kasashen yammacin duniya ba su wakilci matsayin dukkan kasashen duniya ba. (Zainab)

SendShareTweetShare
Previous Post

Sin Ta Kakabawa Wasu Mutane Da Kamfanonin Turai Takunkumi

Next Post

Ministocin Harkokin Wajen Kasashen Sin Da Rasha Sun Gabatar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Kan Batutuwan Tafiyar Da Harkokin Duniya

RelatedPosts

Yaushe Za’a Yi Wa Al’ummomi Marasa Rinjaye Adalci A Amurka?

Yaushe Za’a Yi Wa Al’ummomi Marasa Rinjaye Adalci A Amurka?

by Sulaiman Ibrahim
11 hours ago
0

Daga CRI Hausa Bayan da aka shafe tsawon makonni uku...

Don Me Kasar Sin Ta Gabatarwa Duniya Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya”?

Don Me Kasar Sin Ta Gabatarwa Duniya Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya”?

by Sulaiman Ibrahim
11 hours ago
0

Daga CRI Hausa Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gabatar...

Kasar Sin Jigon Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya

Kasar Sin Jigon Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya

by Sulaiman Ibrahim
22 hours ago
0

Daga Ibrahim Yaya A wannan mako ne aka bude taron...

Next Post
Ministocin Harkokin Wajen Kasashen Sin Da Rasha Sun Gabatar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Kan Batutuwan Tafiyar Da Harkokin Duniya

Ministocin Harkokin Wajen Kasashen Sin Da Rasha Sun Gabatar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Kan Batutuwan Tafiyar Da Harkokin Duniya

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version