Wang Yi Ya Jaddada Muhimmancin Diflomasiyya Tsakanin Mabanbantan Al’ummu
  • English
  • Business News
Tuesday, October 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wang Yi Ya Jaddada Muhimmancin Diflomasiyya Tsakanin Mabanbantan Al’ummu

bySulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬±±¾©£¬2021Äê3ÔÂ7ÈÕ
¹úÎñίԱ¼æÍâ½»²¿³¤ÍõÒã¾ÍÖйúÍâ½»Õþ²ßºÍ¶ÔÍâ¹ØÏµ»Ø´ðÖÐÍâ¼ÇÕßÌáÎÊ
3ÔÂ7ÈÕ£¬Ê®Èý½ìÈ«¹úÈË´óËĴλáÒéÔÚ±±¾©ÈËÃñ´ó»áÌÃÐÂÎÅ·¢²¼Ìü¾ÙÐмÇÕ߻ᣬÑûÇë¹úÎñίԱ¼æÍâ½»²¿³¤ÍõÒã¾Í¡°ÖйúÍâ½»Õþ²ßºÍ¶ÔÍâ¹ØÏµ¡±Ïà¹ØÎÊÌâ»Ø´ðÖÐÍâ¼ÇÕßÌáÎÊ¡£ÎªÓÐЧ·À¿ØÒßÇ飬¹²Í¬Î¬»¤¹«¹²ÎÀÉúÓ뽡¿µ£¬¼ÇÕß»á²ÉÓÃÍøÂçÊÓÆµÐÎʽ½øÐС£
лªÉç¼ÇÕß ÕÅÓñÞ± Éã

лªÉçÕÕÆ¬£¬±±¾©£¬2021Äê3ÔÂ7ÈÕ ¹úÎñίԱ¼æÍâ½»²¿³¤ÍõÒã¾ÍÖйúÍâ½»Õþ²ßºÍ¶ÔÍâ¹ØÏµ»Ø´ðÖÐÍâ¼ÇÕßÌáÎÊ 3ÔÂ7ÈÕ£¬Ê®Èý½ìÈ«¹úÈË´óËĴλáÒéÔÚ±±¾©ÈËÃñ´ó»áÌÃÐÂÎÅ·¢²¼Ìü¾ÙÐмÇÕ߻ᣬÑûÇë¹úÎñίԱ¼æÍâ½»²¿³¤ÍõÒã¾Í¡°ÖйúÍâ½»Õþ²ßºÍ¶ÔÍâ¹ØÏµ¡±Ïà¹ØÎÊÌâ»Ø´ðÖÐÍâ¼ÇÕßÌáÎÊ¡£ÎªÓÐЧ·À¿ØÒßÇ飬¹²Í¬Î¬»¤¹«¹²ÎÀÉúÓ뽡¿µ£¬¼ÇÕß»á²ÉÓÃÍøÂçÊÓÆµÐÎʽ½øÐС£ лªÉç¼ÇÕß ÕÅÓñÞ± Éã

Ministan harkokin wajen kasar Sin Wang Yi, ya jaddada muhimmancin diflomasiyya tsakanin mabanbantan al’ummu, yana mai kira ga kungiyar sada zumunta da kasashen waje ta al’ummar Sinawa ko CPAFFC, da ta kara azamar shiga gamammiyar musaya, a matakai daban daban, daga dukkanin fannoni tsakanin ta da kasashen waje.

 

Wang, ya yi wannan kira ne a Alhamis din nan, yayin bikin bude babban taron kungiyar ta CPAFFC karo na 11, yana mai cewa a bana kungiyar ke cika shekaru 70 da kaddamarwa, kuma ita ma a nata bangare jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin(JKS), tana dora muhimmancin gaske ga bunkasa diflomasiyya tsakanin mabanbantan al’ummu.

 

Daga nan sai ya jaddada cewa, ya kamata CPAFFC ta taka cikakkiyar rawar gani a fannin wanzar da diflomasiyya tsakanin mabanbantan al’ummu, da bunkasa kawance tsakanin Sinawa da al’ummun sauran kasashen duniya, da yayata hadin gwiwar cimma moriyar juna, da kara kyautata gudummawar gina daukacin kasar Sin. (Saminu Alhassan)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?
Daga Birnin Sin

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu
Daga Birnin Sin

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Next Post
Matasa Sun Gudanar Da Zanga- zangar Lumana A Sakkwato

Matasa Sun Gudanar Da Zanga- zangar Lumana A Sakkwato

LABARAI MASU NASABA

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Karɓo Bashin Dala Biliyan $2.347 Da $500m Na Sukuk 

October 7, 2025
Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

October 7, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

October 7, 2025
Firaministan Sin Zai Halarci Bikin Cika Shekaru 80 Na Kafuwar Jam’iyyar WPK Ta Korea Ta Arewa

Firaministan Sin Zai Halarci Bikin Cika Shekaru 80 Na Kafuwar Jam’iyyar WPK Ta Korea Ta Arewa

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version