Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Wani Abun Fashewa Ya Tashi A Kaduna

by Muhammad
February 16, 2021
in LABARAI
1 min read
Bude Makarantu

Executive Governor of Kaduna State Nasir El-Rufai speaks during an interview with Reuters in Kaduna, Nigeria November 1, 2016. REUTERS/Afolabi Sotunde - S1BEUKTKGYAA

WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnatin jihar Kaduna ta tabbatar da fashewar wani abu da ba a kai ga gane menene ba, a Unguwan Mongoro dake karamar hukumar Igabi dake jihar. A rahoton na gwamnatin jihar, wasu yara ne suka dauko wani abu da basu san mene bane don yin wasa da shi; amma sai abun ya fashe inda ya raunata mutane da dama. 

A sanarwar, mutanen da abun ya raunata suna asibitin Shika suna samun kulawa daga likitoci, kuma kawo babu rahoton rasa rai daga gwamnatin.

samndaads

Gwamnan jihar Kaduna, Nasiru El-rufai ya bukaci al’umma dasu kwantar da hankalinsu, sannan jami’an tsaro su gaggauta gudanar da bincike don gano musababbin afkuwar wannan fashewar.

SendShareTweetShare
Previous Post

Bikin Bazarar Bana Ya Kasance Sabon Mafarin Samun Wadata Ga Sinawa

Next Post

Hauhawar Farashin Kayan Abinci Na Kara Jefa Talakawa A Matsala – Panbeguwa

RelatedPosts

IITA Ta Fara Horas Da Matasa Sana`o`in Dogaro Da Kai A Zariya

IITA Ta Fara Horas Da Matasa Sana`o`in Dogaro Da Kai A Zariya

by Sulaiman Ibrahim
11 hours ago
0

Daga Nasiru Adamu Cibiyar kula da albarkatun aikin gona ta...

Garkuwa Da Dalibai: An Ceto Daliban Kagara, Ana Cigaba Da Neman Na Jangebe

Garkuwa Da Dalibai: An Ceto Daliban Kagara, Ana Cigaba Da Neman Na Jangebe

by Sulaiman Ibrahim
11 hours ago
0

Daga Muhammad Awwal Umar, Minna Da sanyin safiyar asabar din...

Neman Buhari Ya Sauka: Mun Cafke Tsohon Hadimin Ganduje -DSS

Neman Buhari Ya Sauka: Mun Cafke Tsohon Hadimin Ganduje -DSS

by Muhammad
19 hours ago
0

Hukumar Tsaro Ta Farin kaya (DSS) Ta Bayyana cewa tana...

Next Post
Karancin Abinci A Nijeriya

Hauhawar Farashin Kayan Abinci Na Kara Jefa Talakawa A Matsala – Panbeguwa

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version