Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home Uncategorized

Wani Alhajin Jihar Katsina Ya Sake Rasuwa A Kasa Mai Tsarki

by Tayo Adelaja
September 25, 2017
in Uncategorized
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga El-Zaharadeen Umar,  Katsina

Rahotannin daga kasa mai tsarki sun bayyana cewa wani Alhaji daga jihar Katsina ya sake rasuwa a can bayan kammala aikin hajjin bana, sakamakon wata gajeruwar rashin lafiya a garin Makka.

samndaads

Jami’in hulda da jama’a na hukumar jin dadin Alhazai ta jihar Katsina, Malam Badaru Bello Karofi ya tabbatar da wannan labari ga wakilin LEADRESHIP A Yau ta hanyar wayar Salula.

Inda ya bayyana cewa Alhajin da ya rasu sunansa Alhaji Saminu Kofar Bai, sannan dan uwa ne ga matar Gwamna jihar Katsina, Aminu Bello Masari,  kuma tuni aka yi jana’izarsa kamar yadda addinin musulunci ya tanada a can kasar mai tsarki.

Ya bayyana cewa akwai wata Hajiya da ta rasu wanda ‘yar asalin karamar hukumar Bakori ce, sai kuma wani Alhaji da ya rasu shi ma daga karamar hukumar jibiya, duk a jahar ta. Katsina.

Ya ce an gudanar da addu’o’I na musamman ga wadanda suka rasu da kuma daga jihar Katsina da  shuwagabannin da kuma kasa baki daya.

SendShareTweetShare
Previous Post

’Yar Shekara 7 Na Neman Naira Miliyan 3.5 Kan Ciwon Zuciya A Kebbi

Next Post

Sukudaye Ta Hallaka Wani Matashi A Zariya

RelatedPosts

Sheik Karibullah

Sheik Karibullah Ya Nada Alhaji Kabiru Sani Kwangila Khadimul Nabiyya A Taron Maulidin Gidansa

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

A ranar Lahadi ne aka gudanar da Maulidin Manzon Allah...

Buhari

Buhari Ya Yi Wa Sultan Ta’aziyyyar Rasuwar Dan Uwansa

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Shugaba Muhammadu Buhari ya mika ta’aziyyar rasuwar Alhaji Abdulkadir Jeli...

Mulkin Mallaka

‘Yan Mulkin Mallaka A Kasashen Afirka (1)

by Sulaiman Ibrahim
3 days ago
0

A cikin yardar Allah yau alkalamin mu zai karkata kan...

Next Post

Sukudaye Ta Hallaka Wani Matashi A Zariya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version