Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home Uncategorized

Wani Alhajin Jihar Katsina Ya Sake Rasuwa A Kasa Mai Tsarki

by Tayo Adelaja
September 25, 2017
in Uncategorized
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga El-Zaharadeen Umar,  Katsina

Rahotannin daga kasa mai tsarki sun bayyana cewa wani Alhaji daga jihar Katsina ya sake rasuwa a can bayan kammala aikin hajjin bana, sakamakon wata gajeruwar rashin lafiya a garin Makka.

Jami’in hulda da jama’a na hukumar jin dadin Alhazai ta jihar Katsina, Malam Badaru Bello Karofi ya tabbatar da wannan labari ga wakilin LEADRESHIP A Yau ta hanyar wayar Salula.

Inda ya bayyana cewa Alhajin da ya rasu sunansa Alhaji Saminu Kofar Bai, sannan dan uwa ne ga matar Gwamna jihar Katsina, Aminu Bello Masari,  kuma tuni aka yi jana’izarsa kamar yadda addinin musulunci ya tanada a can kasar mai tsarki.

Malam Badaru Bello ya kara da cewa yanzu jimlar Alhazai uku ke nan jihar Katsina ta rasa, inda ko kwanakin baya wasu biyu sun rasu a can kasa mai tsarki kuma acan din aka yi masu sutura kamar yadda shar’a ta tanada.

Ya bayyana cewa akwai wata Hajiya da ta rasu wanda ‘yar asalin karamar hukumar Bakori ce, sai kuma wani Alhaji da ya rasu shi ma daga karamar hukumar jibiya, duk a jahar ta. Katsina.

Ya ce an gudanar da addu’o’I na musamman ga wadanda suka rasu da kuma daga jihar Katsina da  shuwagabannin da kuma kasa baki daya.

SendShareTweetShare
Previous Post

’Yar Shekara 7 Na Neman Naira Miliyan 3.5 Kan Ciwon Zuciya A Kebbi

Next Post

Sukudaye Ta Hallaka Wani Matashi A Zariya

RelatedPosts

Tsadar Abinci

Hauhawar Farashin Kaya: ‘Yan Nijeriya Na Gunaguni A Kan Tsadar Abinci

by Muhammad
7 hours ago
0

Daga Mahdi M. Muhammad, ‘Yan Nijeriya, musamman masu karamin karfi...

Hukumar Zabe

Hukumar Zaɓe Ta Yi Barazanar Hukunta Jam’iyyu Masu Rikicin Zabukan Cikin Gida

by Sulaiman Ibrahim
16 hours ago
0

Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta yi barazanar za ta...

Aikin Yiwa Sinawa Dake Benin Alluran Rigakafin Cutar COVID-19 Zai Sa Kaimi Ga Raya Hadin Gwiwarsu Wajen Yaki Da Cutar

Aikin Yiwa Sinawa Dake Benin Alluran Rigakafin Cutar COVID-19 Zai Sa Kaimi Ga Raya Hadin Gwiwarsu Wajen Yaki Da Cutar

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga CRI Hausa A halin yanzu, Sin tana kokarin samar...

Next Post

Sukudaye Ta Hallaka Wani Matashi A Zariya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version