Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Wani Kusa Ne A Gwamnatin Saudi Ya Yi Umarnin Kisan Khashoggi – Erdogan

by
4 years ago
in KASASHEN WAJE
1 min read
Wani Kusa Ne A Gwamnatin Saudi Ya Yi Umarnin Kisan Khashoggi – Erdogan
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Akwai dai zarge-zarge da ke ganin da hannun Yarima mai jiran gado na Saudiyya a kisan na Khashoggi wanda ya yi kaurin suna wajen caccakar gidan sarautar.

Shugaban Turkiyya Recep Tayyib Erdogan ya ce yana da yakinin cewa an bayar da umarnin kisan Fitaccen dan jaridar Saudiyya Jamal Khasgohhi ne daga babban Ofishin gwamnatin Saudin a Riyadh ba wai kai tsaye mutanen da ake zargin suka aikata kisan ba.

Cikin kalaman shugaban Turkiyyan na baya-bayan nan game da kisan Khashoggi ya ce dole ne wani babban kusa a gwamnatin Saudin ne ya yi umarnin kisan amma ba zai taba zama Sarki Salman ba.

Labarai Masu Nasaba

Jami’an Tsaro Sun Yi Ruwan Tiyagas Kan Musulmai A Sahun Sallar Idi A Ethiopia

Mutum 8 Sun Mutu, 43 Sun Jikkata A Wani Mummunan Hatsarin Mota A Saudiyya

A cewar Erdogan ko kadan dai dai da dakika daya ba zai taba amincewa Sarki Salman ne ya yi umarnin kisan ba, haka zalika bashi da masaniya a batun, amma dai tabbas wani na jikinsa ne da ke da ikon fada aji a mulkin kasar.

Akwai dai zarge-zarge da ke ganin da hannun Yarima mai jiran gado na Saudiyya Muhammad Bin Salman a kisan na Khashoggi wanda ya yi kaurin suna wajen caccakar gidan sarautar, ko da dai manyan jami’an gwamnatin kasar na ci gaba da nanata cewa babu hannun yariman na su a ciki.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Mutum 9 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Enugu

Next Post

Isra’ila Ta Yaba Da Kakabawa Iran Takunkumi Da Trump Ya Yi

Labarai Masu Nasaba

Jami’an Tsaro Sun Yi Ruwan Tiyagas Kan Musulmai A Sahun Sallar Idi A Ethiopia

Jami’an Tsaro Sun Yi Ruwan Tiyagas Kan Musulmai A Sahun Sallar Idi A Ethiopia

by Khalid Idris Doya
2 weeks ago
0

...

Mutum 8 Sun Mutu, 43 Sun Jikkata A Wani Mummunan Hatsarin Mota A Saudiyya

Mutum 8 Sun Mutu, 43 Sun Jikkata A Wani Mummunan Hatsarin Mota A Saudiyya

by
3 weeks ago
0

...

Jirgin Ruwan Yakin Rasha Ya Dulmiye Cikin Tekun Black Sea

Jirgin Ruwan Yakin Rasha Ya Dulmiye Cikin Tekun Black Sea

by
1 month ago
0

...

Isra’ilawa Sun Zargi Falasdinawa Da Kai Farmaki Kan Kabarin Annabi Yusuf

Isra’ilawa Sun Zargi Falasdinawa Da Kai Farmaki Kan Kabarin Annabi Yusuf

by Muhammad Bashir
1 month ago
0

...

Next Post
Netanyahu Ya Kare Dokar Mayar Isra’ila Ta Yahudawa Zalla

Isra’ila Ta Yaba Da Kakabawa Iran Takunkumi Da Trump Ya Yi

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: