Wannan “Kwarin Gwiwa Da Kasar Sin Ke Bayarwa” Shi Ne Kyautar Sabuwar Shekara Da Duniya Ke Fatan Gani
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wannan “Kwarin Gwiwa Da Kasar Sin Ke Bayarwa” Shi Ne Kyautar Sabuwar Shekara Da Duniya Ke Fatan Gani

byCGTN Hausa and Sulaiman
9 months ago
Sin

A cikin shekarar da ta gabata, sassan duniya da dama sun fuskanci tashe-tashen hankula. Shin duniya za ta fi kyau a shekarar 2025? Ta yaya kasar Sin wadda ta kasance kasa mai tasowa mafi girma, za ta ci gaba da samar da karfi ga duniya? 

“Har kullum muna bunkasa ne bisa yadda muke ta daidaita matsalolin da ke gabanmu, kuma muna kara samun karfinmu ne bisa yadda muke ta cin jarrabawar da aka yi mana, don haka, ya kamata dukkaninmu mu yi imani da kanmu.” Ta jawabin da shugaban kasar Sin Xi Jinping ya yi don murnar shiga sabuwar shekara ta 2025, kasashen duniya sun shaida irin nasarorin da kasar Sin ta samu a shekarar da ta wuce, da ruhin kasar na rashin tsoron wahalhalu da ma niyyarta ta tinkarar matsaloli da cimma burikanta.

  • Rahoto: Sana’ar Watsa Labarai Ta Kasar Sin Ta Shiga Zamanin Cudanyar Digital Da Basira
  • Kwamitin Kasa Na Majalisar CPPCC Ta Kasar Sin Ya Yi Bikin Maraba Da Sabuwar Shekara

Idan duniya ta yi kyau, to, Sin za ta yi kyau, idan Sin ta yi kyau, to, duniya za ta kara da kyau. Bisa ga dunkulewar duniya, tuni dai Sin da duniya suka kafa alaka ta kut-da-kut, kuma makomarsu na kara zama irin ta bai daya.

Bayan wucewar 2024, shekarar 2025 ta riga ta bayyana ga idon jama’a. “Ya kamata mu aiwatar da kwararan manufofi masu inganci, kuma mu kara mai da hankali a kan inganta bunkasuwar kasa, da kara dogara da kanmu wajen bunkasa kimiyya da fasaha na zamani, don tabbatar da bunkasar tattalin arziki da zamantakewar al’umma cikin yanayi mai kyau.” “Yanzu haka akwai wasu sabbin abubuwan da muke fuskanta a fannin bunkasuwar tattalin arziki, ciki har da rashin tabbas da muke fuskanta daga waje, da kuma matsin lamba da muke fuskanta sakamakon sauyin abubuwan da ke samar da bunkasuwar tattalin arziki, wadanda za mu iya daidaita su idan mun yi kokari”……Jawabin Xi Jinping yana isar da kwarin gwiwa, da daidaita hasashen da kasashen waje suka yi, kana ya aika sakon maraba ga dukkan bangarori, da su ci gaba da more nasarori sakamakon saurin ci gaban kasar Sin.

A shekarar nan ta 2025, kasar Sin na ci gaba da fuskantar kalubale na cikin gida da waje, amma ba za ta ji tsoron hakan ba, tana cike da imanin ci gaba da inganta zamanintarwa iri na kasar Sin, don kara samar da zaman jin dadi ga jama’arta, da ma kara samar da dammamaki ga kasashe daban daban wajen samun bunkasuwa.

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa
Daga Birnin Sin

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Next Post
‘Yan Bindiga Ne Suka Kawo Cikas Ga Samar Da Isasshiyar Wutar Lantarki Ga ‘Yan Nijeriya A 2024 – Minista

'Yan Bindiga Ne Suka Kawo Cikas Ga Samar Da Isasshiyar Wutar Lantarki Ga 'Yan Nijeriya A 2024 - Minista

LABARAI MASU NASABA

Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025
ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version