Wasikun Xi Jinping Ga Matasa
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wasikun Xi Jinping Ga Matasa

byCMG Hausa
2 years ago
Xi Jinping

Matasa su ne makomar kasa. Tun da dadewa, shugaban kasar Sin Xi Jinping yake nuna kulawar musamman game da ci gaban matasa, kuma sau da yawa yana tattaunawa da matasa ta hanyar wasiku.

A watan Yuni na shekarar 2003, Lin Dongmei, wata yarinya daga lardin Fujian dake kudu maso gabashin kasar Sin, ta samu wasika daga Xi Jinping, wanda shi ne daraktan kwamitin jam’iyyar JKS reshen lardin Zhejiang dake gabashin kasar Sin, a lokacin.

  • Sin: Duk Mai Kokarin Hana Ci Gaban Tarihi Ba Zai Yi Nasara Ba

A shekara ta 1994, ta hanyar aikin jin kai na “Project Hope”, Xi Jinping ya hadu da Lin Dongmei, yariniyar dake fama da talauci.

A cikin shekaru 12 da suka biyo baya, Xi Jinping ya yi amfani da wani bangare na albashinsa wajen tallafa mata a kowace shekara, tun tana aji hudu a makarantar firamare har ta kammala karatu a jami’a.

A cikin shekaru fiye da goma da suka gabata, daga karatu zuwa aiki, daga karamar yarinya zuwa matashiya, Lin Dongmei ta samu jimillar wasiku biyar daga Xi Jinping.

Kalmomi gajeru ne amma suna da ma’ana, kuma sun jagoranci hanyar ci gaban Lin Dongmei. Yanzu, bayan da ta yi aiki na fiye da shekaru 10, Lin Dongmei tana kashe akalla albashin wata guda a kowace shekara wajen taimaka wa talakawa don samar musu da makoma mai haske.

Daga cikin abokan sa da su kan rubuta wasiku ga juna da Xi Jinping, akwai kuma matasan kasashen waje da dama.

A ranar 17 ga watan Mayu na shekarar 2020, Xi Jinping ya rubuta wasika ga dukkan daliban Pakistan dake karatu a jami’ar kimiyya da fasaha ta Beijing, inda ya yi maraba ga fitattun matasa daga kasashe daban daban don su yi karatu a kasar Sin.

Ya kara karfafa musu gwiwa da su kara yin mu’amala da matasan kasar Sin, da yin kokari tare da matasa daga ko’ina cikin duniya don ba da gudummawarsu wajen inganta cudanya tsakanin jama’a da gina al’umma mai kyakkyawar makomar bai daya ga daukacin bil-Adam.

Akwai wasiku da yawa da Xi Jinping ya rubuta ga matasa, wanda hakan ya zaburar da su, su yi aiki tukuru. (Mai fassara: Bilkisu Xin)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana
Daga Birnin Sin

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7
Daga Birnin Sin

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa
Daga Birnin Sin

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Next Post
Mutum 17 Sun Shiga Hannu Kan Zargin Garkuwa Da Mutane A Ekiti

'Yan IPOB 9 Sun Shiga Hannu Kan Zargin Kashe 'Yansanda A Imo

LABARAI MASU NASABA

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025
ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version