Sulaiman Ibrahim">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

WASSCE: Ka Bada Umarnin Bude Makarantu, Inji ‘Yan Majalisa Ga Buhari

by Sulaiman Ibrahim
July 14, 2020
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Majalisar wakilai ta yi kira ga Shugaban kasa, Muhammadu Buhari (retd.), Da ya ba da umarnin a sake bude wani bangare na makarantu don ba dalibai damar su zauna a Makaranta don rubuta jarrabawar WAEC ta shekara 2020.

Majalisar ta yi wannan kiran ne a zaman da ta gabatar ranar Talata bayan amincewar da wani dan majalisa, Nnolim Nnaji ya yi.

samndaads

Kwamitin ilimi da aiyuka ya bayyana a ranar juma’ar da ta gabata inda ta yi fatali da shawarar da Gwamnatin Tarayya ta yi na dakatar da shirin sake bude makarantu don daliban aji na karshe su zaina suyi arrabawar.

Kwamitin ya yi Allah-wadai da shawarar da ta hana daliban Najeriya zama don rubuta jarrabawar WASSCE da za a gudanar na shekarar 2019/2020.

SendShareTweetShare
Previous Post

‘Yan Majalisa Sun Zartas Da Dokar Zaman Din-din-din A Gidan Yari Ga Masu Garkuwa

Next Post

Kungiyar Shugaban Majalisun Dokokin Arewacin Kasar Nan Ta Jaddada Bukatar Aiki Tare Da Bangaren Zartaswa

RelatedPosts

"yan fashi

Annobar Sace Farfesoshi Ta Kunno Kai A Arewa

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

An Sace Farfesa, An Kashe Dansa Da Mutum Uku A...

Kwamishinan Labarai

Korona: Gwamnatin Kano Ta Rufe Gidajen Taruka, Ta Umarci Ma’aikata Su Yi Zaman Gida

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

Gwamnatin Jihar Kano ta bada umarnin sake kafa dokar rufe...

Kwamishinan Labarai

Korona: Gwamnatin Ganduje Ba Ta Son Garkame Kano – Kwamishinan Labarai

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

Gwamnatin Jihar Kano a karkashin jagorancin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje...

Next Post
Kungiyar Shugaban Majalisun Dokokin Arewacin Kasar Nan Ta Jaddada Bukatar Aiki Tare Da Bangaren Zartaswa

Kungiyar Shugaban Majalisun Dokokin Arewacin Kasar Nan Ta Jaddada Bukatar Aiki Tare Da Bangaren Zartaswa

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version