Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Wataƙila Pochettino Ya Maye Gurbin Zidane A Real Madrid

by Tayo Adelaja
October 22, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abba Ibrahim Wada

Rahotanni sun bayyana cewa wataƙila mai koyar da ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Tottenham, Mauricio Pochettino ya maye gurbin Zinedine Zidane a real Madrid idan har zidane ɗin yabar ƙungiyar.

samndaads

Zidane dai ya lashe kofuna 7 a real Madrid cikin shekara daya da rabi da yayi a a ƙungiyar bayan daya karbi ƙungiyar daga hannun  Rafael Benitez.

Shugabannin ƙungiyar dai ta real Madrid suna tsoron zidane ɗin zai iya barin ƙungiyar kowanne lokaci daga yanzu bayan da ake rade-raɗin cewa ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta PSG tana zawarcin mai koyarwar, wanda ɗan asalin ƙasar faransa ne.

Mai koyarwar, ya taba koyar da ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Espanyol a shekarun baya kafin ya karbi Tottenham ɗin inda ya jagoranci ƙungiyar takai mataki na biyu dana uku a gasar firimiya cikin shekaru biyu.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Ba Na Tsoron A Kore Ni –Conte

Next Post

Nakiya Ta Kashe Mutane 6 A Somaliya

RelatedPosts

Ko Kun San Rayuwar Tiger Woods A Wasan Golf?

Ko Kun San Rayuwar Tiger Woods A Wasan Golf?

by Sulaiman Ibrahim
4 days ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Dan wasa Tiger Woods dai na...

Ban Yi Da-na-sanin Barin Barcelona Ba – Suares

Ban Yi Da-na-sanin Barin Barcelona Ba – Suares

by Sulaiman Ibrahim
4 days ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Tsohon dan wasan gaba na kungiyar...

Man City Ta Kama Hanyar Wasan Kusa Da Karshe A Kofin Zakarun Turai

Man City Ta Kama Hanyar Wasan Kusa Da Karshe A Kofin Zakarun Turai

by Sulaiman Ibrahim
4 days ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Dan wasan tsakiyar kungiyar kwallon kafa...

Next Post

Nakiya Ta Kashe Mutane 6 A Somaliya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version