Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Wata Mata Ta Fadi Ta Mutu Bayan Cece-Kuce Da Kishiyarta A Kano

by
3 years ago
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

Mai Yuwa A Gaza Kawo Karshen Yaki Da Yunwa A Nijeriya Har Zuwa 2025 —Mata Manoma

Sojoji Sun Kashe 2 Tare Da Tarwatsa Sansanin Bayar Da Horo Na IPOB A Jihar Imo

ADVERTISEMENT

Wata mata mai suna Bilkisu Abubakar ta yanke jiki ta fadi ta kuma mutubayan cece-kucen da ta yi da kishiyarta mai suna Hajara Abubakar.
Dukkanin su matan Abubakar ne da take zama a kauyen Jiramo dake karamar hukumar Takai a cikin jihar Kano.
Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, DSP Abdullahi Haruna Kiyawa ya tabbatarwa da afkuwar lamarin, unda ya ce, lamarin ya auku ne a ranar Larabar da ta gabata da misalin karfe 10 na dare.
Ya ci gaba da cewa, Dagacin kauyen Fajewa, Alhaji Ya’u Hamza ne ya kawo rahoton ga rundunar tare da kishiyar da ake zargi Hajara..
A karshe ya ce, wadda ake zargin sun samu rashin fahimta, inda hakan ya janyo suka kaure da dada hakan kuma ya janyo mutuwar Bilkisu an kuma ajiye gawar a dakin ajiye gawarwaki na Babban Asibitin jihar.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

An Bukaci ‘Yan Nijeriya Da Ke Kasashen Waje Su Zuba Jari A Tattalin Arzikin Kasa

Next Post

‘Yan Sanda Sun Kama Ma’aikatan Firzin Bisa Zargin Bai Wa Birsunoni Damar Sake Aikata Laifuka A Ogun

Labarai Masu Nasaba

Mai Yuwa A Gaza Kawo Karshen Yaki Da Yunwa A Nijeriya Har Zuwa 2025 —Mata Manoma

Mai Yuwa A Gaza Kawo Karshen Yaki Da Yunwa A Nijeriya Har Zuwa 2025 —Mata Manoma

by Abubakar Abba
7 hours ago
0

...

Sojoji Sun Kashe 2 Tare Da Tarwatsa Sansanin Bayar Da Horo Na IPOB A Jihar Imo

Sojoji Sun Kashe 2 Tare Da Tarwatsa Sansanin Bayar Da Horo Na IPOB A Jihar Imo

by Abubakar Abba
8 hours ago
0

...

CAN Ta Shirya Zanga-Zangar Yin Allah Wadai Da Kisan Deborah A Duk Jihohin Nijeriya

Batanci: CAN Ta Janye Gabatar Da Zanga-Zangar Da Ta Shirya Kan Kisan Deborah

by Leadership Hausa
12 hours ago
0

...

‘Yan Bindiga Sun Fille Kan Wani Dan Majalisa A Jihar Anambra

‘Yan Bindiga Sun Fille Kan Wani Dan Majalisa A Jihar Anambra

by Abubakar Abba
13 hours ago
0

...

Next Post

‘Yan Sanda Sun Kama Ma’aikatan Firzin Bisa Zargin Bai Wa Birsunoni Damar Sake Aikata Laifuka A Ogun

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: