Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Wata Sabuwa: Sheikh Abdujabbar Ya Garzaya Babbar Kotun Tarayya Ta Kano

by Sulaiman Ibrahim
February 12, 2021
in LABARAI
1 min read
Mukabala Da Abduljabbar: Wajibi Gwamnati Ta Tabbatar Da Adalci – IHRT
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara da ake ce-ce-ku-ce a kansa ya sake garzayawa Babbar Kotun Tarayya da ke Kano inda ya maka Gwamnatin Jihar Kano da rundunar ‘yan sanda a kotu, yana neman a bi masa hakki na take masa ‘yancin dan Adam.
A ranar Laraba ne malamin ya kai karar yana so a hana gwamnatin jihar da ‘yan sanda ci gaba da rufe masallacinsa da kuma hana shi wa’azi.
Wadanda malamin yake kara sun hada da Gwamntain Jihar Kano, da Babban Jami’inta na Shari’a da kuma Kwamishinan ‘Yan Sanda na jihar.
Sai dai kuma, kotun bias shugabancin Mai Shari’a Lewis Allagoa ta dage saurarar karar zuwa 18 ga Fabarairun nan, inda ta umurci a aika da takardar sammaci ga wadanda ake kara kafin ranar da za a sake zama a kan batun.
A makon da ya gabata ne gwamnatin jihar ta Kano ta hana Abduljabbar wa’azi bisa abin da ta kwatanta da rashin ta ido a cikin wa’azozinsa. Wakazalika ta rufe masallacinsa nan take da kuma haramta wa kafafen yada labarai sanya hudubobi da wa’azozinsa.
A karar da malamin ya shigar a gaban kotun, ya kalubalanci matakin gwamnatin, inda ya kafe kai da fata cewa kan cewa an danne masa ‘yancin fadar albarkacin baki, kai-komo da tara taro na zaman lafiya.

SendShareTweetShare
Previous Post

Editan Jaridar Rariya Aliyu Ahmad Zai Angwance Yau

Next Post

Kashedinku, Jan Kunnen Gwamnati Ga Masu Neman Sake Zanga-zanga

RelatedPosts

Sarkin Musulmi

Fulani Ba ‘Yan Ta’adda Ba Ne –Sarkin Musulmi

by Muhammad
17 hours ago
0

Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa’ad Abubakar III, ya ce...

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

by Sulaiman Ibrahim
21 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, Gusau A shirin Gwamnatin Jihar Zamfara na...

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

by Sulaiman Ibrahim
22 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Mohammed, Matawallen...

Next Post
Kashedinku, Jan Kunnen Gwamnati Ga Masu Neman Sake Zanga-zanga

Kashedinku, Jan Kunnen Gwamnati Ga Masu Neman Sake Zanga-zanga

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version