Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Watakila Pogba Ya Gama Buga Wasa A Manchester United

by Abba Ibrahim Wada
2 weeks ago
in WASANNI
1 min read
Pogba
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Babu tabbas ko dan wasa Paul Pogba zai sake buga wa kungiyar kwallon kafa ta Manchester United wasa a kakar bana, a cewar kocin rikon kwarya na kungiyar Ralf Rangnick sakamakon raunin da ya ji. Kwantaragin dan wasan na tsakiyar Faransa mai shekara 29 zai kare a karshen kakar wasa ta bana, kuma ya fita daga wasan da Manchester United ta sha kashi a hannun Liberpool da ci 4-0 ne minti 10 kacal da fara wasan.

Ana sa ran dan wasan zai yi jinyar mako hudu akalla, yayin da United za ta buga wasanta na karshe ranar 22 ga watan Mayu da Crystal Palace kuma a cewar kociyan kungiyar abu ne mai wuya ya sake buga wasa har sai karshen kaka.

  • Pogba Ya Fasa Barin Manchester United
  • PSG Ta Yi Magana Da Wakilan Pogba

Da aka tambaye shi ko Pogba ya buga wa Manchester United wasan karshe, sai kocin ya amsa da cewa likitoci sun fada masa cewa Pogba zai shafe mako hudu akalla kafin ya warke kuma wasan da United za ta buga na karshe a karshen watan Mayu ne saboda haka babu tabbas idan zai sake buga wasa.

Labarai Masu Nasaba

Wasan Damben Cin Mota: An Fara Fafatawa A Kano

Har Yanzu Ban Hakura Da Lashe Firimiya Ba, Cewar Klopp

Pogba ya fara buga wa kungiyar matasa ta United wasa kafin daga baya ya koma Jubentus a  shekarar 2012, sannan ya sake komawa United kan farashi mafi tsada a duniya a lokacin na fan miliyan 89 a shekarar 2016. A karo na biyu da ya koma kungiyar, dan wasan da ya lashe kofin duniya ya zura kwallo 39 cikin wasanni 226 da ya buga wa United, inda ya taimaka mata lashe League Cup da Europa League a 2017.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Za Mu Yi Biji-biji Da Man City A Gidanmu, Cewar Benzema

Next Post

Adadin Kisan Da ‘Yan Bindiga Suka Yi A Watan Jiya

Labarai Masu Nasaba

dambe

Wasan Damben Cin Mota: An Fara Fafatawa A Kano

by Abba Ibrahim Wada
3 days ago
0

...

klopp

Har Yanzu Ban Hakura Da Lashe Firimiya Ba, Cewar Klopp

by Abba Ibrahim Wada
3 days ago
0

...

barcelona

Barcelona Ta Sa Hukumar La Liga Asarar Makudan Kudade

by Abba Ibrahim Wada
3 days ago
0

...

Nijeriya Ta Dakatar Da Shiga Wasannin Kwallon Kwando Tsawon Shekara Biyu

Nijeriya Ta Dakatar Da Shiga Wasannin Kwallon Kwando Tsawon Shekara Biyu

by Abba Ibrahim Wada
4 days ago
0

...

Next Post
Kisan

Adadin Kisan Da ‘Yan Bindiga Suka Yi A Watan Jiya

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: