Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Waye Zai Iya Dakatar Da Manchester City?

by Muhammad
February 23, 2021
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Tsohon dan wasan Manchester City, Danny Mills, ya bayyana cewa abune mai wahala a iya samun kungiyar da zata iya takawa Manchester City burki a gasar firimiyar bana da ake bugawa da kuma ragowar kofunan da kungiyar take fafatawa a Ingila.

Danny Mills ya bayyana hakane bayan kungiyar kwallon kafa ta Manchester City ta doke Arsenal har gida a gasar firimiya sannan  ta kai karawar dab da na kusa da na karshe wato Kuarter finals a gasar FA Cup bayan da ta doke Swansea 3-1 ranar Larabar satin daya gabata. Wannan nasarar ta sa Manchester City ta yi wasanni 18 a jere a dukkan karawa ba tare da an doke ta ba kuma wadanda keda tarihin cin wasanni 14 a jere a Ingila sun hada da Preston a kakar wasa ta 1891 zuwa 1992 da bajintar da Arsenal ta yi a shekarar 1987 zuwa 1988.

Har ila yau Manchester City ta kai wasan karshe a Caraboa a bana, inda za ta fafata da kungiyar kwallon kafar Tottenham wadda Mourinho yake koyarwa cikin watan Afirilu kungiyar ta Etihad  tana jan ragamar teburin Premier League da tazarar maki 10 tsakaninta da Manchester United ta biyu.

Haka kuma Manchester City tana buga gasar Champions League, inda za ta buga fafatawar zagaye na biyu a wasan farko da Borussia Monchengladbach saboda haka kungiyar na sa ran lashe Caraboa na bana da fa Cup da Premier League da kuma Champions League.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Xi Ya Gana Da Wakilan Tawagar Da Suka Harba Chang’e-5

Next Post

Har Yanzu Ban Hakura Da Lashe Gasar Firimiya Ba –Solkjaer

RelatedPosts

Atletico

Za A Yi Kare Jini Biri Jini Tsakanin Real Madrid Da Atletico Gobe

by Muhammad
17 hours ago
0

A ranar Lahadi ne Real Madrid za ta ziyarci filin...

Bale

Real Madrid Ce Kawai Zata Fayyace Makomar Gareth Bale -Mourinho

by Muhammad
17 hours ago
0

Kocin kungiyar kwallon kafa ta Tottenham Jose Mouinho ya ce,...

Sevilla

Daman Nasan Muna Da Nasara A Kan Sevilla -Messi

by Muhammad
17 hours ago
0

Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Barcelona, Leonel Messi, ya...

Next Post
Firimiya

Har Yanzu Ban Hakura Da Lashe Gasar Firimiya Ba –Solkjaer

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version