Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

WHO Ta Aika Alluran Rigakafin Ebola 11,000 Zuwa Guinea

by Muhammad
February 20, 2021
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar Lafiya Ta Duniya (WHO), ta ce za ta tura zubi 11,000 na alluran rigakafin cutar Ebola, da kuma kwararru sama da 100 zuwa Guinea, don shawo kan barkewar cutar Ebola a wannan kasa ta Afirka ta Yamma.

Da ta ke jawabi ta kafar bidiyo a babban taron manema labarai daga hedikwatarta da ke Brazzabille, Janhuriyar Congo, Daraktar hukumar ta WHO shiyyar Afurka, Matshidiso Moeti, ta ce jami’ai na kuma sa ran samun karin zubi 8,600 na alluran rigakafi daga Amurka, wanda zai sa jimlar alluran rigakafin ya kai 20,000.

samndaads

Haka kuma hukumar na sa ran isar alluran zuwa ranar Lahadi, sannan kuma za a fara rigakafin Ebolar zuwa ranar Litini.

Jami’an lafiya a kasar ta Guinea, sun ayyana tsananin cutar yanzu a matsayin annoba a ranar Lahadi, bayan da aka kara samun karin mutane biyu da su ka kamu da cutar a Gouecke, wani kauye a lardin N’Zerekore.

SendShareTweetShare
Previous Post

Noami Osaka Takai Wasan Karshe Na Australian Open

Next Post

Kasashen G5 Sahel Sun Dukufa Wajen Kawar Da Ta’addanci A Yankin

RelatedPosts

Ebola

WHO Ta Aike Da Tawaga Ta Musamman Guinea Da Kwango Don Yaki Da Ebola

by Muhammad
1 week ago
0

Hukumar lafiya ta Duniya WHO ta sanar da daukar tsauraran...

Somaliya

Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci A Gaggauta Gudanar Da Zabe A Somaliya

by Muhammad
1 week ago
0

Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci bangarorin siyasar kasar Somalia da...

Alkalai

Alkalai Nijer Sun Gargadi ‘Yan Siyasa Su Daina Anfani Da Kalaman Kabilanci

by Muhammad
2 weeks ago
0

Alkali mai kare muradun hukuma (Procureur de la Republikue) ya...

Next Post
Sahel

Kasashen G5 Sahel Sun Dukufa Wajen Kawar Da Ta'addanci A Yankin

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version