CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

WHO Ta Jinjinawa Kwazon Kasar Sin Na Gabatar Da Alkaluman Rigakafin COVID-19 Domin Yin Nazari

by CRI Hausa
January 27, 2021
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
WHO Ta Jinjinawa Kwazon Kasar Sin Na Gabatar Da Alkaluman Rigakafin COVID-19 Domin Yin Nazari
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar lafiya ta duniya WHO, ta jinjinawa kwazon kasar Sin, na gabatar da alkaluman rigakafin cutar COVID-19 domin yin nazarin su.

WHO dai na fatan auna ingancin nau’o’in rigakafin ta kasar Sin, don tabbatar da ingancita a fannin bukatar gaggawa, kamar dai yadda Katherine O’Brien, babbar jami’a a hukumar ta WHO ta bayyana a jiya Talata.
O’Brien ta ce yanzu haka akwai nau’o’i biyu na rigakafin Sin, na kamfanin Sinopharm da Sinovac da WHO ke yin gwajin ingancin su.
Jami’ar wadda ita ce darakta mai lura da sashen rigakafi da dangoginsa a WHO, ta ce an riga an tattarawa hukumar alkaluman da suka shafi rigakafin, sai dai kwararrun da za su yi aikin, na jiran kammala wa’adin killacewa, kafin halartar wuraren da ake sarrafa rigakafin don yin nazarin su. (Saminu Hassan)

SendShareTweetShare
Previous Post

Jawabin Xi Jinping A Taron WEF Ta Nuna Alkiblar Cigaban Duniya

Next Post

Mataimakin Shugaban Kungiyar Mabiya Addinin Musulunci Ta Kasar Sin: Ana Tabbatar Da ‘Yancin Bin Addini A Jihar Xinjiang

RelatedPosts

Muradun Raya Kasar Sin Sun Baiwa Duniya Tabbacin Bunkasuwa

Muradun Raya Kasar Sin Sun Baiwa Duniya Tabbacin Bunkasuwa

by CRI Hausa
23 hours ago
0

Daga CRI Hausa A yau Juma’a ne aka bude taron...

An Gudanar Da Taruka Biyu Na Bana A Wani Muhimmin Lokaci

An Gudanar Da Taruka Biyu Na Bana A Wani Muhimmin Lokaci

by CRI Hausa
23 hours ago
0

Daga CRI Hausa A wannan shekara ce, Jam’iyyar Kwaminis ta...

Li Keqiang: Karuwar GDPn Sin Zai Iya Zarce Kashi 6% a 2021

Li Keqiang: Karuwar GDPn Sin Zai Iya Zarce Kashi 6% a 2021

by CRI Hausa
23 hours ago
0

Daga CRI Hausa Firaministan kasar Sin Li Keqiang ya gabatar...

Next Post
Mataimakin Shugaban Kungiyar Mabiya Addinin Musulunci Ta Kasar Sin: Ana Tabbatar Da ‘Yancin Bin Addini A Jihar Xinjiang

Mataimakin Shugaban Kungiyar Mabiya Addinin Musulunci Ta Kasar Sin: Ana Tabbatar Da ‘Yancin Bin Addini A Jihar Xinjiang

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version