CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

WHO: Thailand Za Ta Yi Odar Riga-kafin COVID-19 Miliyan 2 Daga Kasar Sin

by CRI Hausa
January 4, 2021
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
WHO: Thailand Za Ta Yi Odar Riga-kafin COVID-19 Miliyan 2 Daga Kasar Sin
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Ana sa ran gwamnatin Thailand za ta sayi alluran riga-kafin COVID-19 miliyan biyu wanda kamfanin hada magunguna na kasar Sinovac Biotech ya samar, ofishin hukumar lafiya ta duniya ta WHO dake Thailand ya sanar da hakan a ranar Lahadi.

Hukumar lafiyar kasar Thailand MOPH, tana tsammanin karbar kashin farko na alluran kimanin 200,000 wanda ake sa ran za su isa kasar nan da karshen watan Fabrairu, kashi na biyu na alluran 800,000 za su isa kasar zuwa karshen watan Maris, yayin da ragowar alluran riga-kafin miliyan daya za su isa kasar a karshen watan Afrilu, a cewar rahoton hukumar ta WHO.
An samu rahoton barkewar annobar COVID-19 na baya bayan nan a Thailand, a yankin Samut Sakhon, a wani lardin gabar teku dake daura da babban birnin kasar Bangkok, daga bisani annobar ta yadu zuwa sama da kashi biyu bisa uku na dukkan larduna da yankunan kasar. Jimillar adadin mutanen da suka kamu da cutar a kasar Thailand ya kai 7,694 ya zuwa ranar Lahadi daga kasa da mutane 4,300 a tsakiyar watan Disamba. (Mai Fassarawa: Ahmad Inuwa Fagam)

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Liu Guijin: Ziyarar Ministan Harkokin Wajen Sin A Afirka Ta Shaida Muhimmancin Da Sin Ke Dorawa Kan Raya Dangantaka Tsakanin Bangarorin Biyu

Next Post

An Kawar Da Talauci Ta Hanyar Kiwon Tumaki A Gundumar Huan Dake Lardin Gansu Na Kasar Sin

RelatedPosts

Shugaba Xi Ya Duba Shirye-shiryen Da Ake Yi Na Karbar Bakuncin Gasar Olympic Ta Birnin Beijing A 2022

Shugaba Xi Ya Duba Shirye-shiryen Da Ake Yi Na Karbar Bakuncin Gasar Olympic Ta Birnin Beijing A 2022

by CRI Hausa
18 hours ago
0

Shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya duba shirye shiryen da...

Adadin Wayoyin Hannu Masu Fasahar 5G Da Sin Ta Fitar Ya Kai Miliyan 163 A Shekarar 2020

Adadin Wayoyin Hannu Masu Fasahar 5G Da Sin Ta Fitar Ya Kai Miliyan 163 A Shekarar 2020

by CRI Hausa
18 hours ago
0

Sabbin alkaluman cibiyar nazarin fasahar sadarwa ta kasar Sin CAICT...

GDPn Kasar Sin Ya Karu Da Kaso 2.3 A Shekarar 2020

GDPn Kasar Sin Ya Karu Da Kaso 2.3 A Shekarar 2020

by CRI Hausa
19 hours ago
0

Wasu alkaluma da hukumar kididdigar kasar Sin (NBS) ta fitar...

Next Post
An Kawar Da Talauci Ta Hanyar Kiwon Tumaki A Gundumar Huan Dake Lardin Gansu Na Kasar Sin

An Kawar Da Talauci Ta Hanyar Kiwon Tumaki A Gundumar Huan Dake Lardin Gansu Na Kasar Sin

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version