Xi Ya Jaddada Aiwatar Da Muhimman Ka’idojin Babban Taron JKS A Cikin Rundunar Sojojin Kasar
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Ya Jaddada Aiwatar Da Muhimman Ka’idojin Babban Taron JKS A Cikin Rundunar Sojojin Kasar

byCMG Hausa
3 years ago
新华社照片,北京,2022年10月24日
习近平出席军队领导干部会议并发表重要讲话
10月24日下午,中共中央总书记、国家主席、中央军委主席习近平出席在京召开的军队领导干部会议并发表重要讲话。这是会议召开前,习近平亲切接见出席党的二十大解放军和武警部队全体代表、特邀代表、列席人员。
新华社记者 李刚 摄

新华社照片,北京,2022年10月24日 习近平出席军队领导干部会议并发表重要讲话 10月24日下午,中共中央总书记、国家主席、中央军委主席习近平出席在京召开的军队领导干部会议并发表重要讲话。这是会议召开前,习近平亲切接见出席党的二十大解放军和武警部队全体代表、特邀代表、列席人员。 新华社记者 李刚 摄

Babban sakataren kwamitin kolin JKS Xi Jinping, ya umarci sojojin kasar da su yi nazari, da yada, da kuma aiwatar da ka’idojin jagorancin babban taron wakilan JKS karo na 20, da kara kaimi don cimma burin da aka sanya a gaba cika shekaru 100 da kafa rundunar ’yantar da jama’ar kasar Sin (PLS).

Xi, wanda har shi ne shugaban kasar Sin kana shugaban kwamitin kolin sojojin kasar, ya bayyana haka ne, lokacin da ya halarci taron manyan jami’an sojojin kasar.

  • Rundunar PLA Tana Ci Gaba Da Atisayen Hadin Gwiwa A Kewayen Taiwan

Ya bayyana cewa, babban taron wakilan JKS karo na 20 da aka kammala, yana da babbar ma’ana ga yunkurin kasar na gina kasa ta zamani a dukkan fannoni mai bin tsarin gurguzu, da ciyar da kasar gaba daga dukkan fannoni.

Bugu da kari, taron na da muhimmiyar ma’ana, a kokarin cimma burin da aka sanya gaba na cika shekaru 100 da kafa rundunar ’yantar da jama’a (PLA) da gina rundunonin soji da babu kamarsu a duniya baki daya.

Ya kuma jaddada cewa, ya kamata sojojin kasar su mayar da hankali wajen ganin sun cimma burinsu kafin a yi murnar cika shekaru 100 da kafuwar rundunar. Yana mai cewa, wannan shi ne babban aikin soja dake gabansu a cikin shekaru biyar din dake tafe. (Mai Fassarawa: Ibrahim Yaya)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?
Daga Birnin Sin

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
Next Post
NDLEA Ta Cafke Mutum 192 Kan Safarar Miyagun Kwayoyi A Ebonyi

NDLEA Ta Cafke Mutum 192 Kan Safarar Miyagun Kwayoyi A Ebonyi

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Karɓo Bashin Dala Biliyan $2.347 Da $500m Na Sukuk 

October 7, 2025
Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

October 7, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version