Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Yaƙi Da Boko Haram: Rundunar Sojan Sama Ta Buɗe Sabon Sansani A Monguno

by Tayo Adelaja
October 12, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Muhammad Shafi’u Saleh, Yola

Rundunar sojan saman Nijeriya (Nigerian Air Force) ta ɗauki matakin kafa Sabon sansani domin kai hare-hare kan sansanoni daban daban na ƙungiyar boko haram a garin Mongunu dake arewacin jihar Borno.

Shugaban Rundunar Operation Lafiya Dole Air Kwamanda Tajuddeen Oladele Yusuf, ya bayyana haka ranar talata a Yola lokacin wani taron ‘yan jaridu na wata uku-uku da rundunar ke gabatarwa.

Yace akwai dabaru da kwarewar da rundunar ta ke dashi, wanda zai bata daman kaiwa ga sansanonin ƙungiyar boko haram da cimmasu dama wuyar tantancewa sakamakon yanayin sararin samaniyar yankin.

Oladele Yusuf ya ci gaba da cewa “yanzu kwarewarmu ta kai amatsayin sai mun bincike yanki da inda zamu kai hari kafin mu kai, sai mun lalata komai da komai na ‘yan bindigar kafin mu kai ga asalin kwaryar Sambisa” inji Oladele.

Ya bayyana aikin da rundunar ta gudanar cikin kashi biyu bisa ukun shekarar 2017 da cewa ta cimma muhimmiyar nasara bisa la’akari cimma mafuna da wargaza hari dama shirin ‘yan bindigar.

“manufar NAF shine samar da yanayi da rayuwa mai inganci ga fararen hula a yankin baki ɗaya, saboda haka muke gudanar da wasu ayyukan jinkai da suka shafi kiwon lafiya, kamar samar da magunguna da jinya kyauta ga ‘yan gudun hijira” inji shi.

Yace kuma sun samar da wata runduna mai ƙarfi a cikin garin Maiduguri da ciki da wajen jami’ar gwamnatin tarayya da ke birnin Maiduguri.

SendShareTweetShare
Previous Post

Hatsarin Jirgin Ruwa A Kebbi: Sanata Na’allah Da Aliero Sun Yi Kira Ga Gwamnatin Tarayya

Next Post

Shugaban Kwalejin Sharar Fage Ta Kano Ya Kama Aiki

RelatedPosts

An Yi Wa Mukarraban Buhari Rigakafin Cutar Korona

An Yi Wa Mukarraban Buhari Rigakafin Cutar Korona

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

  Shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Farfesa Ibrahim Gambari, ayau...

Farashin Gangar Danyen Man Fetur Ya Kai Dalla 71.28

Farashin Gangar Danyen Man Fetur Ya Kai Dalla 71.28

by Sulaiman Ibrahim
6 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim A karon farko a 2021, farashin mai...

Naira

Naira Na Shirin Sake Faduwa Warwas – FMDQ

by Muhammad
13 hours ago
0

Za Ta Iya Kai Wa Dala 500 Cikin Mako Mai...

Next Post

Shugaban Kwalejin Sharar Fage Ta Kano Ya Kama Aiki

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version