Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home JAKAR MAGORI

Ya Farka Mintoci Kafin Jana’izarsa

by Muhammad
February 24, 2021
in JAKAR MAGORI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Wani matashi mai suna Kumar Marewad, dan shekara 17 daga garin Managundi da ke kasar Indiya, ya kasance mataccen da ya motsi bayan ya mutu. Amma wani abin mamaki shine, a likacin da duk danginsa suka tsaya a kan gawarsa, hawaye na bin fuskokinsu, bayan shirya gawar matashin, a yayin da suka shirin daukar Marewad zuwa makabarka. Mintuna kadan kafin farawar al’ada, dangin Kumar sun sami furgicin da basu taba samu ba a rayuwarsu, inda ba zato ba tsammani, kawai sai Kumar ya farka daga mutuwa.

Wani bataccen kare da ke kan titunan garin Karnataka ya ciji Kumar wata daya da ya gabata. Dabbobin da ba’a sansu ba sune tushen hadari a cikin Indiya. Shanu masu yawo da dare suna haifar da hadari. A sakamakon haka ne, wasu jihohin kasar ke fesa ruwan fenti mara illa a akan kahonnin shanon su. A wasu sassan kasar, dubban birai na yin sata daga shaguna suna afkawa mazauna yankin. A wani lamari, an taba samun wani biri mai ban tsoro da ya saci bas. Don haka, karnuka na iya zama babbar damuwa saboda kusancin su da mutane. A game da Marewad, ma’aikacin gini, cizon karen ya haifar masa da ‘meningoencephalitis’, wani cuta na mutuwa.

samndaads

Bayan cizon karen, Marewad ya tafi asibitin gida. A can, ya sami magani daga Dr. Mahesh Neelakhantannabar. Amma duk da kokarin da likitan ya yi, halin da Kumar ke ciki ya ta’azzara. Da farko yana fama da kurji da zafi a duk ilahirinjikinsa, zazzabi da matsalolin numfashi da sauri suka biyo baya. Matsalolin numfashin ya ta’azzara wanda daga karshe sai ak sanya Kumar a tsarin tallafi na rayuwa, don samu iskar numfashi. Kwararrun likitocin sun gargadi dangin Marewad cewa zai yi huya Kumar ya murmure.

Duk da wasu shakku, da kuma gargadin kamuwa da cutar za ta yadu cikin sauri, likitocin sun sallami Kumar daga asibiti. Danginsa sun dauki matashin zuwa gida inda nan take ya mutu. Ko kuma, akalla ga dukkan alamu, ya mutu.

SendShareTweetShare
Previous Post

An Cire Rayayyen Kyankyaso Daga Kwanyar Wata Mata

Next Post

Hassada Ya Sa Matata Sanya Wa Dan Kishiyarta Guba – Miji

RelatedPosts

Yadda Wasu Tsoffin Fursunoni Suka Sake Tafka Ta’asa

Yadda Wasu Tsoffin Fursunoni Suka Sake Tafka Ta’asa

by Sulaiman Ibrahim
5 days ago
0

Daga Mahdi M Muhammad A ranar Litinin da ya gabata...

An Damke Wani Dan Fashi A Nasarawa

An Damke Wani Dan Fashi A Nasarawa

by Sulaiman Ibrahim
5 days ago
0

Daga Mahdi M Muhammad Kakakin rundunar, ASP Ramhan Nansel, ya...

Makanike

Wani Mutum Ya Soke Makwabcinsa Da Kwalba

by Sulaiman Ibrahim
5 days ago
0

Daga Mahdi M Muhammad Rundunar ‘yan sandan reshen jihar Legas...

Next Post
Guba

Hassada Ya Sa Matata Sanya Wa Dan Kishiyarta Guba – Miji

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version