Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Ya Kamata Gwamnatin Buhari Ta Tallafa Wa Manoman Timatir – Musa Dan Muhammad

by Sulaiman Ibrahim
February 12, 2021
in LABARAI
1 min read
Ya Kamata Gwamnatin Buhari Ta Tallafa Wa Manoman Timatir – Musa Dan Muhammad
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Shugaban kungiyar yan gwari ta jihar Kaduna, Malam Musa Dan Muhammad Dutsen wai ya koka a bisa irin matsalolin da ke ci wa harkar noma da sayar da timatir tuwo a kwarya a kasar nan.Ya bayyana haka ne a lokacin da yake zantawa da wakilinmu a ofishinsa da ke garin Dutsen wai a yankin karamar hukumar Kubau.
Malam Dan Muhammad ya nunar bukatar da ke akwai ga gwamnatin tarayya karkashin jagoranci shugaba Muhammad Buhari ta hana shigo wa da timatir cikin kasar nan daga kasashen wajen, domin kuwa hakan na shafar sana’arsu a cikin gida Najeriya.Ya yi bayanin cewa yana da kyau ga gwamnatin tarayya ta hana shigo wa da dukkan abubuwan da ake iya noma su a cikin gida domin karfafa wa manoman rani da na damina noma daukar noma a matsayin sana’a.
Shugaban kungiyar ya kuma koka a bisa yadda ya ce gwamnatin tarayya ba ta sa kungiyarsu cikin irin kungiyoyin da ke tallafama wa a kasar nan.Don haka ya bukaci gwamnatin ta sa su tsare-tsarenta na tallafa wa manoma ta hanyar ba su rancen kudi mai saukin biya da kuma kayayyakin amfanin gona da ake bukata domin habaka noman rani a kasar nan.Ya yi bayanin cewa yayan kungiyar tasu na bukatar takin zamani da sauran kayayyakin aikin gona daga gwamnati a farahi mai rahusa domin yin hakan ne zai sa ta cika alkwarinta na bunkasa noma a dukkan fadin Najeriya.

SendShareTweetShare
Previous Post

Matsalar Tsaro: Majalisar Dattawa Na Neman A Sake Nazarin Yarjejeniyar ECOWAS 

Next Post

Layin Dogo Daga Nijeriya Zuwa Nijar: Wace Rawa Hukumar NIS Za Ta Taka?

RelatedPosts

Alkalin Kotun Koli, Ngwuta, Ya Rasu A Abuja

Alkalin Kotun Koli, Ngwuta, Ya Rasu A Abuja

by Sulaiman Ibrahim
17 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim Mai Shari’a Sylvester Ngwuta, alkalin kotun koli...

Tinubu Ya Bukaci Matasa Su Nisanci Bangar Siyasa

by Muhammad
23 hours ago
0

Daga Bello Hamza, Jagoran jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu, ya...

E Call

Shirin Kula Da Zirga-zirgar Manyan Motoci Na ‘E-Call’ Zai Kawo Karshen Cunkoso A Tashar Jiragen Ruwan Nijeriya -Hadiza Bala Usman

by Muhammad
24 hours ago
0

By Bello Hamza, An tabbatar wa masu hulda da tashoshin...

Next Post
Layin Dogo Daga Nijeriya Zuwa Nijar: Wace Rawa Hukumar NIS Za Ta Taka?

Layin Dogo Daga Nijeriya Zuwa Nijar: Wace Rawa Hukumar NIS Za Ta Taka?

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version