Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home MANYAN LABARAI

Ya Kamata A Kafa Kwamitin Binciko Wadanda Suka Kashe Shugaba ‘Yar Aduwa -Sanata Shehu Sani

by Tayo Adelaja
September 19, 2017
in MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Ibrahim Ibrahim, Kaduna

Sanata mai wakiltar mazabar Kaduna ta tsakiya a Majalisar Dattawa Sanata Shehu Sani,   ya bukaci Shugaban kasa Muhammadu Buhari,   da cewa cikin gaggawa ya samar da wani kwamitin  wanda zai gudanar da bincike domin zakulo wadanda suke da hannu a mutuwar tsohon Shugaban kasa Marigayi Umaru Musa  ‘Yar’ aduwa.

samndaads

Sanata Shehu Sani ya bayyana hakan ne, a shafinsa na ‘Facebook’, ya  biyo bayan wasu maganganu da suka fara fitowa daga bakunan wasu jama’a.

Santan a  inda ya kara da cewa, mutuwar Shugaban Kasa Umaru Musa ‘Yar’ aduwa,   da yadda aka bayar da sanarwar rasuwar shi,  tabbas da walaki goro cikin miya. Saboda haka ina kira da babbar murya ga Shugaban Kasa Buhari akan a gaggauta aiwatar da wannan bincike domin a zakulo musabbabin rasuwar margayi  ‘Yar Aduwa.

SendShareTweetShare
Previous Post

Yadda Na Zana Taswirar Kasuwar Sabon Garin Kano -Alin Bagadaza

Next Post

Mun San Masu Daukar Nauyin ’Yan Biyafara –Lai Mohammed

RelatedPosts

Shugabannin Tsaro

Me Saukar Shugabannin Tsaron Nijeriya Ke Nufi?

by Muhammad
22 hours ago
0

Sauka Suka Yi Don Kashin Kansu – Fadar Shugaban Kasa...

Zakzaky

Korona: Ku Mika Matar Sheikh El-Zakzaky Cibiyar Killacewa

by Muhammad
2 days ago
0

–Umarnin Kotu Ga Gidan Yarin Kaduna Daga Rabiu Ali Indabawa,...

Rigakafi

Korona: Jiga-jigan Nijeriya Na Sulale Wa Waje Amsar Rigakafi

by Muhammad
3 days ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Biyo bayan sake bullar annobar Korona...

Next Post

Mun San Masu Daukar Nauyin ’Yan Biyafara –Lai Mohammed

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version