Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home JAKAR MAGORI

Ya Kona Budurwarsa Saboda Ta Yanke Alakarsu

by Muhammad
January 21, 2021
in JAKAR MAGORI
1 min read
Budurwarsa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Wata yarinya tana cikin halin ha’ula’i na rayuwarta bayan da tsohon saurayinta ya cinna mata wuta saboda ta yanke alakarsu.

Yarinyar ‘yar shekaru 13 ta gamu da kuna har kusan kashi 90 na jikinta bayan tsohon saurayin na ta mai shekaru 19 ya zuba ma ta mai a jikin ta sannan ta cinna ma ta wuta.

samndaads

Wilson Jabier Meléndez Bonilla, mai shekaru 19, ya shiga gidan yarinyar ne da ke kudu maso yammacin garin Cabo Rojo na kasar Puerto Rican, a daren ranar asabar ya same ta tana barci a kan shimfida, sannan ya watsa ma ta fetur a jiki ya banka mata wuta a wani abin da aka bayyana a matsayin laifin son rai.

Mahaifiyar wacce aka kashe, Nanette Camacho, ‘yar shekaru 34, ta samu kananan raunuka a fuskarta da hannayenta lokacin da take kokarin ceto ‘yarta. Kanin yarinyar mai shekaru tara shima ya kone yayin harin, amma raunin da ya samu ba na barazanar rai bane.

Bonilla, wanda ya kasance a gida lokacin da ‘yan sanda suka zo don kama shi, an tuhume shi da laifuka bakwai, ciki har da zargin kisan kai uku.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ya Kwashe Amaryarsa Da Mari A Taron Bikinsu

Next Post

Kashin Kaza Ya Makale A Huhunta Shekara 14

RelatedPosts

Yadda Wasu Tsoffin Fursunoni Suka Sake Tafka Ta’asa

Yadda Wasu Tsoffin Fursunoni Suka Sake Tafka Ta’asa

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Daga Mahdi M Muhammad A ranar Litinin da ya gabata...

An Damke Wani Dan Fashi A Nasarawa

An Damke Wani Dan Fashi A Nasarawa

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Daga Mahdi M Muhammad Kakakin rundunar, ASP Ramhan Nansel, ya...

Makanike

Wani Mutum Ya Soke Makwabcinsa Da Kwalba

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Daga Mahdi M Muhammad Rundunar ‘yan sandan reshen jihar Legas...

Next Post
Huhunta

Kashin Kaza Ya Makale A Huhunta Shekara 14

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version