Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home JAKAR MAGORI

Ya Kwashe Amaryarsa Da Mari A Taron Bikinsu

by Muhammad
January 21, 2021
in JAKAR MAGORI
1 min read
Mari
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Wani ango ya mari matar sa a gaban bakin da ke wajen bikin aurensu.

A cikin faifan bidiyon da abin ya faru wanda aka yi amannar cewa hakan ya faru ne a yankin Asiya ta Tsakiya, a inda aka ga angon a fusace yana caccakar amaryarsa bayan ta yi masa zolaya ta hanyar janye masa kek daga baki. Ya buge matar da ba a ambata sunan ta da karfi har sai da ta yi tuntube zuwa wurin zama a bayanta.

samndaads

Wani mutum da ke tsaye a bayansa ya kama shi yayin da dayan bakin da ya firgita ya ta’azantar da amaryar yayin da take kokarin dawowa kan kafafunta.

Hotunan sun fara ne da nuna wata mata da kayan amare kafin angon ya ba ta wani kek a baki. Amma da ta dawo za ta sanya masa shi ma a bakinsa, sai ta yi masa wasa tana zolayarsa kamar tana janye kek din daga bakinsa, kafin dakika na uku ya nuna fushinsa ya mari amarya a fuska har sai da ta matsa baya. An nuna ta tana rike da fuskarta bayan ya mare ta yayin da baki suka gigice.

SendShareTweetShare
Previous Post

Yadda Kwamishina ‘Kalamu Wahid’ Ya Sa Aka Gano Matar Da Ta Kashe Wacce Mijinta Zai Aura

Next Post

Ya Kona Budurwarsa Saboda Ta Yanke Alakarsu

RelatedPosts

Yadda Wasu Tsoffin Fursunoni Suka Sake Tafka Ta’asa

Yadda Wasu Tsoffin Fursunoni Suka Sake Tafka Ta’asa

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Mahdi M Muhammad A ranar Litinin da ya gabata...

An Damke Wani Dan Fashi A Nasarawa

An Damke Wani Dan Fashi A Nasarawa

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Mahdi M Muhammad Kakakin rundunar, ASP Ramhan Nansel, ya...

Makanike

Wani Mutum Ya Soke Makwabcinsa Da Kwalba

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Mahdi M Muhammad Rundunar ‘yan sandan reshen jihar Legas...

Next Post
Budurwarsa

Ya Kona Budurwarsa Saboda Ta Yanke Alakarsu

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version