Mahdi M Muhammad">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home JAKAR MAGORI

Ya Samfe Daga Gidan Abinci, Ya Bar Budurwarsa Da Biyan Makudan Kudi

by Mahdi M Muhammad
January 14, 2021
in JAKAR MAGORI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Wata yarinya ‘yar shekara 26 daga garin Ningbo, lardin Zhejiang da ke gabashin kasar Sin, ta biya farashi mai yawa kan abincin da ta umarta a kawo masu ita da saurayinta wanda farashinsa ya kai Dala 3,064, bayan saurayin tsare daga wajen cin abincin.

A cewar saurayin wanda ake wa lakabi da Lin, wani mutum ne da ya yi ikirarin cewa, shi attajiri ne wanda kuma a zahiri yake aiki a wani wurin sayar da motoci, ya ce wai ya tafi ne saboda ya ji kamar za ta yaudare shi.

samndaads

Lin ya hadu da budurwar ne mai suna Yang, kafar sadarwa. Sun amince da sanya ranar haduwa a wani gidan cin abinci mai tsada da ke yankin wanda Yang ya zaba. Sannan ta yi odar abincin Dala 3,064 a cikin kwano da kuma kwalban barasa na kusan dubu 12. Anan take Lin ya ce yana jin jikinsa ba dadi kuma yana son zuwa bandaki.

Ba zato ba tsammani, yang ta jira fiye da awa guda amma saurayin bai dawo ba. Cikin damuwa, ya karbi takardar kudin ta biya kudin abincin da kanta.

SendShareTweetShare
Previous Post

Kwastom Ta Samu Harajin Naira Biliyan 518 A Apapa Cikin 2020

Next Post

Matashi Ya Kudance Da Harkar Dafin Kunamu

RelatedPosts

Huhunta

Kashin Kaza Ya Makale A Huhunta Shekara 14

by Mahdi M Muhammad
3 days ago
0

Wata mata ‘yar Kasar Sin mai shekara 22 da haihuwa...

Budurwarsa

Ya Kona Budurwarsa Saboda Ta Yanke Alakarsu

by Mahdi M Muhammad
3 days ago
0

Wata yarinya tana cikin halin ha'ula'i na rayuwarta bayan da...

Mari

Ya Kwashe Amaryarsa Da Mari A Taron Bikinsu

by Mahdi M Muhammad
3 days ago
0

Wani ango ya mari matar sa a gaban bakin da...

Next Post
Dafin Kunamu

Matashi Ya Kudance Da Harkar Dafin Kunamu

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version