Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

An Yabawa Alkalan Wasan Nijeriya

by Tayo Adelaja
September 12, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Shugaban hukumar kula da nada alkalan wasa na kasa, Alhaji Ahmed Yusuf ya yabawa alkalan wasan da suka yi alkalancin wasannin gasar firimiya da aka kammala a karshen satin nan, inda yace alkalan was an sun yi alkalanci yadda ya ka mata kuma ya basu maki 70% cikin 100%.

Alhaji Ahmed yace, jajircewa da sadaukarwa ce ta sa har hukumar kwallon kafa ta nahiyar Afrika ta zabi alkalan wasa daga Nijeriya suka yi alkalancin wasa a wasannin share fagen shiga wasannin nahiyar Afrika da na shiga gasar cin kofin kwallon kafa na duniya wanda za ayi a kasar Rasha a shekara mai zuwa.

samndaads

Shi ma a nasa bangaren shugaban alkalan wasa na kasa, Mista Tade Azeez ya yabawa alkalan wasan inda yace sun yi abin a zo a gani. Sai dai dole akwai wasu ‘yan matsaloli wadanda sai a hankali za a yi maganinsu.

Ya ce “Alkalin wasa shi ne wanda yake kula da dukkan abubuwan da suke faruwa a cikin fili kuma yayi alkalanci ba tare da nuna bambanci ba sannan kuma yayi alkalanci kamar yadda dodokin wasa suka tanadar”.

SendShareTweetShare
Previous Post

Mace Tayi Alkalancin Wasa A Bundes Liga Ta Kasar Jamus

Next Post

Ibtila’in Ambaliyar Binuwai: Irin Asarar Da Aka Tafka

RelatedPosts

Alcantara

Alcantara Bai Dace Da Salon Wasan Liverpool Ba –Dietmar Hamann

by Muhammad
11 hours ago
0

Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Liverpool, Dietmar Hamann,...

Aguiro

Muna Bukatar Aguiro Ya Dawo Wasa – Guardiola

by Muhammad
11 hours ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa Pep Guardiola ya ce lallai Manchester...

Wenger Ozil

Wenger Ya Jinjina Wa Ozil

by Muhammad
11 hours ago
0

Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Arsene Wenger,...

Next Post

Ibtila’in Ambaliyar Binuwai: Irin Asarar Da Aka Tafka

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version