Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Yadda Ake Fafatawa A Gasar Afrika Ta ‘Yan Kasa Da shekara 17

by Muhammad
January 8, 2021
in WASANNI
1 min read
Gasar
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A gasar cin kofin Afrika na ‘yan shekaru 17, an buga wasanni da dama a tsakiyar wannan satin inda kasar Togo ta lalasa jamhuriyar Nijar da ci 2 da 1, haka ma kasar Burkina Faso ta doke Jamhuriyar Benin da ci 5 da 1, sannan a ranar laraba Nijeriya ta yi wa Cote D’Ivoire ci daya mai ban haushi.

A yau Juma’a 8 ga wannan wata na Janairu kuma, ‘yan wasan jamhuriyar Benin ‘yan shekaru 17 ke fafatawa da kungiyar kwallon kafar Togo, yayin da jamhuriyar Nijar za ta kara da kungiyar kwallon kafar Burkina Faso.

samndaads

Wadannan wasanni na gudana ne a wani lokaci da hukumomin kwallon kafar Afrika ke fatan jama’a za su yi aiki da matakan kare kai daga kamuwa da cutar Korona wadda ta addabi duniya kuma ta sa aka tsayar da wasanni daban-daban a duniya a sassa da dama.

Publicité

SendShareTweetShare
Previous Post

A Karon Farko Cikin Sama Da Shekaru 100 ‘Yan Daba Sun Kutsa Kai Cikin Zauren Majalissar Dokokin Amurka

Next Post

Ina Neman Kotu Ta Yi Min Adalci –Dakataccen Shugaban CAF

RelatedPosts

Alcantara

Alcantara Bai Dace Da Salon Wasan Liverpool Ba –Dietmar Hamann

by Muhammad
15 hours ago
0

Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Liverpool, Dietmar Hamann,...

Aguiro

Muna Bukatar Aguiro Ya Dawo Wasa – Guardiola

by Muhammad
15 hours ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa Pep Guardiola ya ce lallai Manchester...

Wenger Ozil

Wenger Ya Jinjina Wa Ozil

by Muhammad
15 hours ago
0

Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Arsene Wenger,...

Next Post
CAF

Ina Neman Kotu Ta Yi Min Adalci –Dakataccen Shugaban CAF

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version