Yadda Fintiri Da Atiku Suka Gudanar Da Bikin Sallah A Adamawa
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Fintiri Da Atiku Suka Gudanar Da Bikin Sallah A Adamawa

bySadiq
2 years ago
Sallah

Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri na Jihar Adamawa ya bi sahun dubban al’ummar musulmi a babban filin idi na tsakiyar birnin Yola domin gudanar da sallah.

Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar, Barista Auwal Tukur, manyan jami’an gwamnati, da shugabannin masana’antu suma sun halarci sallar.

  • Yadda Waliyin Amarya Ya Sace Sadaki A Kano
  • An Kashe Mutum 2, An Raunata 3 A Wani Sabon Hari A Filato

Bayan gudanar da sallar, Khadi Ahmadu Bobboi, babban limamin masallacin Modibbo Adamawa, ya gabatar da wa’azi mai taken tarihi da muhimmancin Idin Babbar Sallah ga al’ummar Musulmi.

Bobboi ya yi magana game da nau’o’in dabbobin da ake yankawa, ya kuma jaddada muhimmancin yanka dabbobi masu lafiya bisa hadisan Annabi Muhammad Sallallahu Alaihi Wasallam.

A cikin sakonsa na Sallah, Wazirin AdamWa Alhaji Atiku Abubakar ya taya al’ummar musulmi barka da Sallah tare da yi wa alhazan Adamawa da ke Saudiyya fatan gudanar da aikin Hajjin bana karbabbiya.

Ya kuma yi kira ga al’ummar Musulmi da su ji tsoron Allah su koyi zama lafiya da ‘yan uwansu, inda ya bukaci gwamnatoci da shugabannin al’umma da su koya wa talakawansu dangantaka mai kyau da jituwa.

Ya nuna damuwarsa kan rashin fahimtar juna da ke ci gaba da wanzuwa tsakanin makiyaya da manoma a jihar, inda ya bukace su da su mutunta juna domin samun zaman lafiya.

Ya kuma yi kira ga gwamnati da ta dauki matakin da ya dace a kan masu aikata laifin.

Ya gode wa Gwamna Umaru Fintiri bisa cika alkawuran da ya dauka na samar da ci gaba ga al’ummar jihar, ya kuma yi addu’ar Allah ya ba shi basira don ci gaba da ayyukan alheri a wa’adinsa na biyu.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio
Manyan Labarai

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya
Labarai

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba
Labarai

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Next Post
Zaman Lafiya Zai Bunkasa A Kaduna -Uba Sani

Zaman Lafiya Zai Bunkasa A Kaduna -Uba Sani

LABARAI MASU NASABA

…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Karɓo Bashin Dala Biliyan $2.347 Da $500m Na Sukuk 

October 7, 2025
Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version