Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Yadda Plateau United Ta Lashe Gasar Firimiya Ta Nijeriya

by Tayo Adelaja
September 11, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kungiyar Plateau United dake jihar Filato ta lashe gasar firimiya ta Nijeriya ta shekarar 2016 zuwa 2017 bayan da ta doke kungiyar Enugu Rangers ta jihar Enugu da ci 2-0, a filin wasa na Rwang Pam da ke jihar a ranar asabar din da ta gabata.

Hakan ya sa kungiyar ta hada maki 66 a wasanni 38 da aka buga a gasar, yayin da wadda tayi na biyu a gasar wato Mountain of Fire ta jihar Legas ta hada maki 62 bayan ta sha kashi a hannun El-Kanemi Warriors ta garin Maiduguri.

samndaads

Kungiyar kwallon kafa ta Enyimba International ce tayi ta uku a gasar bayan da ta doke Katsina United da ci 1-0 a garin Aba. Yayin da kungiyar kwallon kafa ta Akwa United ta kammala gasar a matsayi na hudu duk da ta doke Kano Pillars da ci 3-0 a jihar Akwa Ibom.

Nasarar da Plateau United din ta samu zunzurutun kudi har naira miliyan 50, yayin da kuma zata wakilcin Nijeriya a gasar cin kofin zakaru na nahiyar Afrika tare da Mountain of Fire wadda tayi na biyu, sai kuma kungiyar Enyimba wadda tayi matsayi na uku ita ma zata wakilci Nijeriya a gasar Confedaration cup shi ma na Afrika.

SendShareTweetShare
Previous Post

Zenith Bank Da Wadansu Biyu Sun Zama Zakara A Kasuwar Hannun Jari

Next Post

An Buga Wasan Kwallo Mafi Hadari A Mogadishu

RelatedPosts

Wane Ne Sabon Kociyan Chelsea, Thomas Tuchel?

Wane Ne Sabon Kociyan Chelsea, Thomas Tuchel?

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

Chelsea ta nada tsohon kocin kungiyar kwallon kafa ta Paris...

Laporta Ya Zargi PSG Da Jefa Barcelona Rudani

Laporta Ya Zargi PSG Da Jefa Barcelona Rudani

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

Dan takarar shugabancin kungiyar kwallon kafa ta Barcelona wanda shine...

Rashin Kudi Yana Neman Saka Real Madrid Hakura Da Mbappe

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

kungiyar kwallon kafa ta Paris Saint German ta soma tuntubar...

Next Post

An Buga Wasan Kwallo Mafi Hadari A Mogadishu

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version