Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Yadda Rashin Tsaro Ke Shafar Harkokin Noma

by
4 months ago
in NOMA
1 min read
Harkokin Noma
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga Alhussain Suleiman Dakace,

Rashin tsaro ya shafi harkokin noma musamman manoman Ridi suma abin ya shafe su. Wannan bayanin ya fito ne daga bakin Jami’in watsa labaran kungiyar hadaddiyar ‘yankasuwa ta Jihar Kano, sannan mai neman takarar sakataren kungiyar kasuwar Dawanau da ke Jihar Kano, Alhaji Auwalu Alhassan Zara, a lokacin da yake zantawa da manema labarai a kasuwar sayar da abincin ta Dawanau. Sai dai A. A. A. Zara ya koka game da yadda tallafin da gwamnati take bayar wa baya zuwa ga manoma na gaskiya sai dai wadanda ba su san yadda ake noman ba, da kuma an mayar da noma sana’a da an samu gaggarumar cigaba ta bangaren noma .
Malam Auwalu Alhassan ya yi kira

ga gwamnati da ta rika sauraren matsalolin yankasuwa, ya ce, abin bakin ciki ne ace bakin ‘yankasuwa daga wasu kasashe ke fitar da farashin kaya a wasu kasuwannin kasarnan babu shakka wannan zai iya haifar da cikas ga harkokin kasuwanci.

Labarai Masu Nasaba

Kungiyar Noman Koko Za Ta Noma Tan 500,000 A Shekarar 2024

Sharhi: Rashin Karfafa Noman Auduga Tamkar Kamun Gafiyar Baidu Ne Ga Nijeriya

Daga karshe ya yi kira ga wasu ‘yankasuwar da suke aikata algus da su ji tsoron Allah su daina, amma ya jinjina wa shugabannin masu kungiyar masu sayar da Ridi da ke kasuwar a kan yadda suke bakin kokarin su wajen kama duk wanda aka kama yana aikata rashin gaskiya acikin kasuwar .

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Matakan Noman Rake Don Kasuwanci A Nijeriya

Next Post

Mun Shirya Yi Wa Dan Majalisar Yankin Basawa, Mukthar Hazo Kiranye, In Ji Isma’il Kafinta Basawa

Labarai Masu Nasaba

koko

Kungiyar Noman Koko Za Ta Noma Tan 500,000 A Shekarar 2024

by Abubakar Abba
1 day ago
0

...

Sharhi: Rashin Karfafa Noman Auduga Tamkar Kamun Gafiyar Baidu Ne Ga Nijeriya

Sharhi: Rashin Karfafa Noman Auduga Tamkar Kamun Gafiyar Baidu Ne Ga Nijeriya

by Abubakar Abba
2 weeks ago
0

...

Rogo

Noman Rogo: Yadda Nijeriya Ke Asarar Naira Tiriliyan 27 A Kasuwar Duniya

by Abubakar Abba
3 weeks ago
0

...

Gurjiya

Sirrin Noman Gurjiya Wajen Bunkasa Tattalin Arziki

by Abubakar Abba
4 weeks ago
0

...

Next Post
Mukthar Hazo

Mun Shirya Yi Wa Dan Majalisar Yankin Basawa, Mukthar Hazo Kiranye, In Ji Isma'il Kafinta Basawa

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: