Yadda Tsare-tsaren Gwamnatin Tarayya Suka Habaka Noma A Nijeriya
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Tsare-tsaren Gwamnatin Tarayya Suka Habaka Noma A Nijeriya

byAbubakar Abba
3 years ago
Noma

Wasu daga cikin masana a fannin aikin noma a Kasar nan sun bayyana cewa, tsare -tsare da kima shirye-shiyen da gwamnatin tarayya ta KirKiro da su, sun taimaka matuKa wajen Kara habaka noma a Nijeriya, inda suka yi nuni da cewa, hakan ya Kara taimaka wa manoman Kasar wajen samun kudaden shiga masu dimbin yawa.

In za a iya tuna wa dai, gwamnatin tarayya, tun hawan ta a kan Karagar shugabancin Kasar ne ta mayar da hankali ta hanyar babban bankin Nijeriya inda ta KirKiro da tsare-tsaren kamar na “Anchor Borrowers” domin ta Kara bai wa manoman Kasar Kwarin gwiwar Kara bunKasa sana’ar ta su ta noman.

  • Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

Gwamnatin Nijeriya ta fito da tsare-tsare da dama na bunkasar harkar noma ta hannun babban bankin kasar CBN.
Masanan sun yi nuni da cewa, shirye-shiyen da kuma tsare-tsaren da gwamnatin ta samar tun a shalekarar 2015 kamar ta hanyar bar da bashin yin noma da sauransu hakan ya taimaka wajen Kara samar da abinci a Kasar da kuma Kara samar da ayyukan yi, musamman a tsakanin matasa.

Tun a farkon fara wanzar da tsare-tsaren da kuma shirye-shiyen manoma da dama manya da kuma Kanana da ke a Kasar nan musamman manoman shinkafa sun samu dimbin kudaden shiga tare da kuma Kara wadata Kasar da abinci.

Sai dai wata matsalar da ake fuskanta ita ce yadda wasu manoman suke kin biyan bashin da aka ba su.
Sai dai, masanan sun yi nuni da cewa, akwai buKatar gwamnatin tarayya da ta Kara sa ido kan yadda ake wanzar da shirye-shiyen da kuma tsare-tsaren ganin cewa, a wasu yankunan da ke a Kasar nan, shirye-shiyen da kuma tsare-tsaren ba sa tafiya yadda ya kamata.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Nazari Kan Yadda Za A Iya Samun Wadatacciyar Riba A Kiwon Jimina
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Yadda Za A Iya Samun Wadatacciyar Riba A Kiwon Jimina

October 3, 2025
Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Tallafa Wa Manoman Jihar Edo
Noma Da Kiwo

Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Tallafa Wa Manoman Jihar Edo

October 3, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Shirin Bunkasa Kiwon Kifi
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Shirin Bunkasa Kiwon Kifi

September 27, 2025
Next Post
Dakarun Sojoji Sun Dakile Shirin Garkuwa Da Mutane, Sun Ceto Mutane 3 A Kaduna 

Dakarun Sojoji Sun Dakile Shirin Garkuwa Da Mutane, Sun Ceto Mutane 3 A Kaduna 

LABARAI MASU NASABA

Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025
ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version