Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

“Yadda Wani Fasto Ya Damfare Ni Naira 500,000’’

by
1 year ago
in JAKAR MAGORI
1 min read
Damfara
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

A ranar Larabar makon jiya ne wani ma’aikacin gwamnati mai suna Bictoria Akyenewga, ta bayyana wa alkalin kotun majastare da ke garin Gwamgwalada Abuja, cewa, wani Fasto mai suna  Hosea Bodam, ya yaudare ta ta yadda ya karbe mata Naira 500,000.

Akyenewga ta yi wannan zargin ne a yayin ci gaba da shari’a Bodam, in da ake tuhumarsa da cin amana, zamba cikin aminci da kuma cuta.

Lauya mai gabatar da kara ya jagorance ta inda ta bayyana cewa kotu a shekarar 2016, Faston ya kira ta inda ya yaudare ta da sunan wani abin mamaki na alhairi na nan zuwa gareta, ta haka ne ya karbe mata kudaden.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Shark Ya Hadiye Mai Ninkaya Tsawon Dakika 30 Kafin Ya Amayo Shi

Kotu Ta Tsare Mutum Shida Bisa Laifin Kisan Kai

Dan sanda mai gabatar da kara ya ce, laifukkan sun saba wa sashi na 312 da 332 na dokar fanet kot.

Bayan sauraren bayanan dukkan bangare, Alkalin kotun, Aliyu Shafa, ya nada wani lauya mai suna M.B Omioigbo ya yi sulhu a tsakanin bangarorin ya kuma dawo da rahoto ga kotu, ya kuma daga karar zuwa ranar 31 ga watan Maris donkarbar rahoton sulhun.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Kayan Da’a Na Mata: Illa Ko Amfani?

Next Post

Kotu Ta Yanke Wa Wani Matashi Hukuncin Bulala 12 Saboda Satar Doya

Labarai Masu Nasaba

Shark

Yadda Shark Ya Hadiye Mai Ninkaya Tsawon Dakika 30 Kafin Ya Amayo Shi

by
8 months ago
0

...

Kotu

Kotu Ta Tsare Mutum Shida Bisa Laifin Kisan Kai

by
9 months ago
0

...

Gwamnan Jihar Adamawa

An Daure Wani Dan Kasuwa Saboda Cin Mutuncin Gwamnan Jihar Adamawa

by
9 months ago
0

...

EFCC

EFCC Ta Gurfanar Da Wanda Ake Zargi Da Damfarar Naira Miliyan 425 Ta Intanet A Gaban Kotu

by
9 months ago
0

...

Next Post
doya

Kotu Ta Yanke Wa Wani Matashi Hukuncin Bulala 12 Saboda Satar Doya

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: