Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Yadda ‘Yan Bindiga Ke Yankawa Garuruwa Haraji A Jihar Sakkwato

by
7 months ago
in MANYAN LABARAI
1 min read
Yadda ‘Yan Bindiga Ke Yankawa Garuruwa Haraji A Jihar Sakkwato
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Al’ummar yankin Karamar Hukumar Sabon Birni da ke jihar Sakkwato sun bayyana cewa yankinsu ya koma karkashin ikon ‘yan bindiga, wadanda suke cin-karensu ba-babbaka, ta hanyar sanya musu haraji. Dan majalisar dokokin jiha na yankin Aminu Boza ne ya tabbatar wa da manema labarai wannan ikirarin. 

 

Aminu Boza ya ce; kamar yadda muka sha fadi, muna nanatawa; yankin mu ya tashi daga ikon hukumomin Nijeriya, ya koma hannun ‘yan bindiga, domin kuwa sune suke yin yadda suka so da al’ummar yankin. A halin yanzu sama da garuruwa 20 ne ‘yan bindigar suke sanyawa haraji, garuruwa fiye da 10 sun biya harajin, inda wasu garuruwan sun biya rabin kudin.

Labarai Masu Nasaba

Birtaniya Ta Kwato Dala Miliyan 23 Da Ake Zargin Marigayi Abacha Ya Sha Kwana Da Su

Barazanar Da Kilisar Matasa Ke Ci Gaba Da Yi A Kano

Kudin fansar yana farawa ne daga Naira 500,000, miliyan 1, har zuwa miliyan 4. Sannan wa’adin mafi yawa na kwanaki 14 ne. Yanzu wani wa’adi da ‘yan bindigar suka baiwa garuruwan zai kare ne a ranar Juma’a 29 ga watan Oktoban nan da muke ciki. Duk garin da suka kasa biyan kudin, bayan cikar wa’adin toh sai ta Allah, saboda ‘yan bindigar zasu afka musu.

Dan majalisar ya ce; gaba-gadi ‘yan bindigar suke zuwa a babura su tsaya a bayan gari, su aika babura biyu a dauko masu garin, kamar mai unguwa da limamin gari su gaya musu cewa; “Idan suna so su zauna lafiya to su hada kudi kaza, su na tabbatar musu cewa su ne gwamnati a yanzu.”

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Xi Jinping Ya Zanta Da Takwaransa Na Kasar Equatorial Guinea Ta Wayar Tarho

Next Post

Sin Na Nacewa Manufar Kare Cudanyar Sassa Daban Daban

Labarai Masu Nasaba

Birtaniya Ta Kwato Dala Miliyan 23 Da Ake Zargin Marigayi Abacha Ya Sha Kwana Da Su

Birtaniya Ta Kwato Dala Miliyan 23 Da Ake Zargin Marigayi Abacha Ya Sha Kwana Da Su

by Leadership Hausa
1 week ago
0

...

Kilisa

Barazanar Da Kilisar Matasa Ke Ci Gaba Da Yi A Kano

by Abdullahi Muh'd Sheka
3 weeks ago
0

...

NSCDC

‘Yansanda Sun Lakada Wa Kwamadan NSCDC Na Jihar Imo Duka

by Khalid Idris Doya
3 weeks ago
0

...

Bana

A Shirye-shiryen Karamar Sallar Bana…

by Abdullahi Muh'd Sheka and Bello Hamza
3 weeks ago
0

...

Next Post
Sin Na Nacewa Manufar Kare Cudanyar Sassa Daban Daban

Sin Na Nacewa Manufar Kare Cudanyar Sassa Daban Daban

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: