Yadda 'Yan Ta'adda Suka Yi Wa Sojoji Kwanton Bauna A Jihohi 4 Cikin Sa'o'i 6
  • English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda ‘Yan Ta’adda Suka Yi Wa Sojoji Kwanton Bauna A Jihohi 4 Cikin Sa’o’i 6

bySulaiman
3 years ago
'yan bindiga

‘Yan Boko Haram da ‘yan bindiga sun yi wa sojoji kwanton bauna tare da kai wa mazauna gari hari a jihohin Borno da Filato da Katsina a tsakanin daren Lahadi zuwa ranar Litinin, inda suka kashe wasu tare da yin awon gaba da wasu da dama. Rahoton Daily trust

Sun kuma kai hari a wani kauye da ke babban birnin tarayya Abuja inda suka kashe wani yaro dan shekara bakwai tare da yin awon gaba da wasu mazauna garin.

  • ‘Yan Bindiga Sun Harbe Dan Shekara 7 Bayan Garkuwa Da Mutum 10 A Abuja

 

kwanton bauna a Borno

A jihar Borno, da sanyin safiyar Litinin ne mayakan haramtacciyar kungiyar Boko Haram suka yi wa ayarin motocin hadin gwiwar sojoji da na farar hula (CJTF) kwanton bauna a karamar hukumar Gubio.

Duk da cewa babu wani adadi da aka samu a hukumance, amma dai an kashe shugaban CJTF, Alhaji Bukar Mandama da mambobinsa hudu a harin kwanton baunar.

Sojoji sun dakile harin a Neja

A wani labarin kuma, wasu ‘yan bindigan sun kai wa wani sansanin soji a Sarkin-Pawa, dake hedikwatar karamar hukumar Munya a jihar Neja hari, inda Sojojin suka yi nasarar dakile harin.

Daily trust ta rahoto cewa ‘yan ta’addan sun yada zango ne kusa da sansanin sojojin da misalin karfe 2:23 na dare.

Harin ‘yan bindiga a Katsina

A jihar Katsina, wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da mutane tara da suka hada da matan gida hudu da yara biyar a Shema kwatas da ke karamar hukumar Dutsin-Ma.

An kashe mutum 2, Daya ya jikkata a Filato

Wasu ‘yan bindiga a daren Lahadi sun yi wa sojoji kwanton bauna a kauyen Kampani da ke karamar hukumar Wase a jihar Filato. Wani mazaunin garin Salisu Dahiru ya ce wasu fararen hula biyu sun rasu sannan daya ya samu raunuka sakamakon harbin da aka yi musu.

Kakakin rundunar ‘Operation Safe Haven’ (OPSH) da ke wanzar da zaman lafiya a jihar, Manjo Ishaku Takwa, ya tabbatar da faruwar harin, ya ce: “ Harin kwanton bauna ne.”

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu
Siyasa

Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

October 9, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya
Manyan Labarai

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

October 9, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace
Labarai

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Next Post
‘Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Mutum 9 A Katsina

'Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Mutum 9 A Katsina

LABARAI MASU NASABA

Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

October 9, 2025
HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

October 9, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

October 9, 2025
Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version