Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Yahaya Bello Ya Lashe Zaben Gwamnan Jihar Kogi

by
2 years ago
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Gwamna mai ci na jam’iyyar APC, Yahaya Bello ya yi nasara a zaben da aka gudanar a jihar Kogi da ke tsakiyar Najeriya.

Jami’in zaben ya sanar da cewa Yahaya Bello ya samu kuri’u 406,222, sai Musa Wada na jam’iyyar PDP ya samu kuri’u 189,704, yayin da Natasha Akpoti ta jam’iyyar SDP ta samu kuri’u 9,482.

A ranar Asabar, 16 ga watan Nuwamba ne dai aka gudanar da zaben gwamna da na dan majalisar dattijai da ke wakiltar Kogi ta Yamma a jihar ta Kogi.

Labarai Masu Nasaba

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

Yadda Jirgin Kasa Ya Halaka Daruruwan Dabbobi A Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

Sai dai har yanzu sakamakon zaben dan majalisar dattijan bai kammalu ba, kasancewar kuri’un da aka soke sun fi yawan wadanda wanda ke kan gaba ya bayar da tazara.

Smart Adeyemi na jam’iyyar APC ke kan gaba da kuri’u 80,118, yayin da mai bin sa Dino Melaye na jam’iyyar PDP ke da kuri’u 59,548.

To sai dai tun kafin bayyana sakamakon, Mista Melaye ya yi watsi da sakamakon da ake tattarawa. A yanzu hukumar ta ce za ta saka lokacin da za ta gudanar da zaben cike gurbi.

Kungiyoyin da ke sa ido kan zaben sun yi watsi da sakamakon da aka tattara na zaben gwamna da sanata, inda suka ce an tafka kura-kurai. An dai samu rikici a zaben jihar ta Kogi wanda ya yi sanadiyyar mutuwar mutane uku ranar Asabar.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Kogi 2019: APC Ta Kama Hanyar Lashe Zabukan 2019

Next Post

Shugaba Buhari Ya Taya Zababbben Gwamnan Bayelsa Na APC Murna

Labarai Masu Nasaba

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

by
2 hours ago
0

...

Yadda Jirgin Kasa Ya Halaka Daruruwan  Dabbobi A Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

Yadda Jirgin Kasa Ya Halaka Daruruwan Dabbobi A Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

by Sulaiman Idris
4 hours ago
0

...

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

Kisa Kan Zargin Batanci Ga Annabi: An Tsare Wadanda Aka Kama A Gidan Gyara Hali

by
4 hours ago
0

...

An Yi Lugudan Wuta Ta Jiragen Yaki Kan Isis An Kashe Kwamandanta Bin-umar A Tabkin Chadi

Dakarun MNJTF Sun Yi Barin Wuta Kan ‘Yan Boko Haram Sun Kashe 300 A Tafkin Chadi

by Leadership Hausa
5 hours ago
0

...

Next Post
Shugaba Buhari Ya Taya Zababbben Gwamnan Bayelsa Na APC Murna

Shugaba Buhari Ya Taya Zababbben Gwamnan Bayelsa Na APC Murna

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: