Yajin Aikin ASUU: Kungiyar Dalubai Ta Bukaci A Kori Ministan Ilimi
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yajin Aikin ASUU: Kungiyar Dalubai Ta Bukaci A Kori Ministan Ilimi

byAbubakar Abba
3 years ago
ASUU

Biyo bayan wa’adin da aka bai wa Ministan Ilimi, Malam Adamu Adamu na lalubo mafita kan yajin aikin ASSU, Kungiyar Dalibai ta Kasa (NANS), ta yi kira da a sauke ministan daga kan mukaminsa.  

In ba a manta ba shugaba Muhammadu Buhari a ranar 19 ga watan Julin 2022, ya bai wa Adamu wa’adin sati biyu da ya kawo karshen yajin aikin aikin da ASUU ke yi domin daliban da ke karatu a jami’oi su koma bakin karatunsu.

  • 2023: Fintiri Ya Zabi Mace A Matsayin Abokiyar Takararsa
  • Kwamishinan Yobe, Goni Bukar, Ya Rasu A Hadarin Mota

Sai dai, wannan wa’adin na sati biyun ya kare ba tare da samar da wani daidaito ba, inda hakan ya janyo ASUU ta kara tsawaita yajin aikinta da sati hudu.

Da yake mayar da martani kan lamarin shugaban NANS, Kwamared Sunday Asefon, a cikin sanarwar da ya bai wa LEADERSHIP, a yau Laraba, alamu sun nuna cewa, Adamu bai da wani kwarin gwiwa wajen tafiyar da ma’aikatarsa.

Asefon, ya ci gaba da cewa, “A bisa wannan dalilin ne, muke yin tambaya kan wacce irin kwarewa ce Adamu yake da ita da har aka nada shi a mukamin Ministan Ilimi domin bai da wata tausaya wa kan abin da ya shafi matsalar daliban.

“Tun lokacin da aka nada Adamu mukamin minista, ASUU ta shiga yajin aiki na kusan watanni 18 haka fannin ilimin manyan makarantun kasar ya tabarbare.

“Ya zama wajibi mu yi kira ga shugaba Buhari da ya gaggauta sauke Adamu daga kan mukaminsa na Ministan Ilimi ya maye gurbinsa da kwararren da ya dace.”

Ya ce, ba za su yi kasa a gwiwa ba wajen ganin an amince da wannan bukatar tasu ta sauke Adamu daga kan mukamin nasa, inda suka a sanar da cewa, dole ne Adamu ya sauka.

A karshe dhugaban ya ce, ya zama wajbi masu kishin kasar nan su matsa wa gwamnatin tarayya lamba don a sauke Adamu daga kan mukaminsa.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa
Labarai

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi
Manyan Labarai

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki
Labarai

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Next Post
Matsalar Tsaro: Majalisa Ta Gana Da Shugabannin Hukumomin Tsaro

Matsalar Tsaro: Majalisa Ta Gana Da Shugabannin Hukumomin Tsaro

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025
ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version