Sulaiman Ibrahim">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Yajin Aikin Masu Keke Napep Ya Tsaida Kano Cak!

by Sulaiman Ibrahim
February 22, 2021
in LABARAI
1 min read
Yajin Aikin Masu Keke Napep Ya Tsaida Kano Cak!
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Fasinjoji a cikin garin kano suna cikin hali mawuyaci biyo bayan fara yajin aikin sai baba tagani da masu keke-napep(adaidaita sahu) suka tsunduma a yau Litinin.

Kungiyar ta shiga yajin aikin ne don kin biyan harajin N100 kullun da gwamnatin jihar ta sanya ta hanyar Hukumar Kula da Hanyoyi da Motoci ta Jihar Kano (KAROTA).
Kungiyar tace, daukan matakin ya zama dole don kauce wa abin da suka bayyana da cewa ana muzguna musu da sunan haraji da sauran tara.

samndaads

Yawancin titunan cikin birni sun kasance ba kowa sai motoci masu zaman kansu, motocin bus, tasi, babura, da manyan motoci ne kadai suke zurga-zurga.

Wata majiya ta ruwaito cewa mafi yawan matafiya masu matsakaicin hali da ke zuwa wuraren ayyukansu da kuma daliban da ke zuwa makaranta sun koma yin tattaki don isa inda suke gudanar da harkokin su.

SendShareTweetShare
Previous Post

An Dambace Tsakanin Boko Haram da ISWAP

Next Post

Jam’iyyar JKS Ta Sin Na Samun Yabon Masana Kan Kwarewar Shugabanci

RelatedPosts

IITA Ta Fara Horas Da Matasa Sana`o`in Dogaro Da Kai A Zariya

IITA Ta Fara Horas Da Matasa Sana`o`in Dogaro Da Kai A Zariya

by Sulaiman Ibrahim
11 hours ago
0

Daga Nasiru Adamu Cibiyar kula da albarkatun aikin gona ta...

Garkuwa Da Dalibai: An Ceto Daliban Kagara, Ana Cigaba Da Neman Na Jangebe

Garkuwa Da Dalibai: An Ceto Daliban Kagara, Ana Cigaba Da Neman Na Jangebe

by Sulaiman Ibrahim
11 hours ago
0

Daga Muhammad Awwal Umar, Minna Da sanyin safiyar asabar din...

Neman Buhari Ya Sauka: Mun Cafke Tsohon Hadimin Ganduje -DSS

Neman Buhari Ya Sauka: Mun Cafke Tsohon Hadimin Ganduje -DSS

by Sulaiman Ibrahim
19 hours ago
0

Hukumar Tsaro Ta Farin kaya (DSS) Ta Bayyana cewa tana...

Next Post
Jam’iyyar JKS Ta Sin Na Samun Yabon Masana Kan Kwarewar Shugabanci

Jam’iyyar JKS Ta Sin Na Samun Yabon Masana Kan Kwarewar Shugabanci

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version