Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home WASANNI

Yakamata Ronaldo Ya Sake Tunani Akan Makomarsa A Juventus  – Sir Alex Ferguson

by Sulaiman Ibrahim
March 12, 2021
in WASANNI
1 min read
Yakamata Ronaldo Ya Sake Tunani Akan Makomarsa A Juventus  – Sir Alex Ferguson
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Tsohon mai koyar da ‘yan wasan Manchester United, Sir Aled Ferguson, ya bayyana cewa yakamata Ronaldo ya tsaya yayi tunani akan makomarsa a kungiyar Jubentus domin kada ya ci gaba da buga wasa a kungiyar da basa ganin girmansa.
A ranar  Laraba  an buga wasani tsakanin kungiyoyin da suke buga gasar cin kofin zakarun turai   wanda  bayan haka wasu daga cikin kungiyoyi kama da Jubentus suka yi bankwana da gasar ga baki daya sai dai kuma kakar wasa ta gaba.
Duk da kokarin  abokanan tafiyar Cristiano Ronaldo a wannan fafatawa da kungiyar FC Porto, Jubentus ta yi kasa a gwuiwa kuma tayi sake an mata illa tun ranar  17 ga watan da ya gabata, wato Februrary a karawar farko da ta hada kungiyoyi biyu Fc Porto ta yi nasara da ci 2 da 1 a gida, sai kuma  a ranar Talata ya yinda da ta bakunci Jubentus, kuma kungiyar Jubentus ta samu nasara da ci uku da biyu, sai dai hakan bai baiwa kungiyar damar tsallakawa mataki na  gaba ba, kasancewar ta samu rashin nasara a  ya yinda ta bakunci Fc Porto.
Da jimawa dai dan wasan kungiyar Cristiano Ronaldo na daga cikin ‘yan wasan dake ci gaba da fuskantar suka ko caccaka  daga magabatan kungiyar ta Jubentus dake yi masa kallon mutumin da ya gaza wajen ceto wannan kungiya tun bayan sayo shi daga  Real Madrid.
Yanzu haka kallo ya koma bangaren  magabatan kungiyar da shi dan wasan  domin sanar da  matsayar su na ci gaba da  buga wasa da wannan  kungiyar  ta Jubentus ko raba gari da kungiyar ga baki daya a karshen kakar wasa ta bana.

SendShareTweetShare
Previous Post

Haaland Zai Iya Doke Tarihin Ronaldo Da Messi A Kofin Zakarun Turai

Next Post

Na Gayyaci Ahmad Musa Ne Kawai Domin Cikon Benchi – Rohr

RelatedPosts

Klopp

Muna Cikin Gagarumar Matsala – Klopp

by Muhammad
1 day ago
0

Kungiyar kwallon kafa ta Liverpool ta je gidan kungiyar kwallon...

Super League

Me Ya Sa Manyan Kungiyoyi Suka Kirkiri European Super League?

by Muhammad
1 day ago
0

Kungiyoyin Arsenal, Chelsea, Liverpool, Manchester City, Manchester United da Tottenham...

Mourinho

Shin Karshen Mourinho Ya Zo A Kwallon Kafa?

by Muhammad
1 day ago
0

A ranar Litinin kungiyar kwallon kafa ta Tottenham ta sanar...

Next Post
Kociyan Super Eagles

Na Gayyaci Ahmad Musa Ne Kawai Domin Cikon Benchi - Rohr

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version